APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da sake zaɓar Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, a matsayin abokin takararsa a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ƙarƙashin jam’iyyar APC. Wannan mataki ya kawo ƙarshen jita-jitar da ta dade tana yawo kan yiwuwar sauya mataimakin shugaban ƙasar gabanin zaɓen mai zuwa. Tinubu da Shettima ne…
Ci Gaba Da Karatu “APC: Tinubu Da Shettima Za Su Sake Neman Wa’adi Na Biyu A 2027” »

