Gwamnatin Gombe Zata Inganta Samar Da Wuta Wajen Amfani Da Hasken Rana
Gombe Ta Faɗaɗa Kasuwar Wutar Lantarki, Inda Ta Buɗe Kofofinta Ga Masu Zuba Jari a Fannin Samar Da Wuta Daga Hasken Rana, da Makamashi Mai Tsafta Gwamnan jihar Gombe a Najeriya Muhammadu Inuwa Yahaya, ya sake jaddada alƙawarin da gwamnatin jihar Gombe ta ɗauka na buɗe damarmakin kafa ƙananan tashoshin samar da wutar lantarki daga…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Zata Inganta Samar Da Wuta Wajen Amfani Da Hasken Rana” »

