Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda da dama tare da tarwatsa maboyarsu a wasu sabbin hare-hare da suka kai ta sama da ƙasa a jihohin Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma. Hare-haren da aka gudanar ƙarƙashin Operation HADIN KAI da Operation FANSAN YAMMA sun kuma haifar da ceto waɗanda aka sace, kama…
Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama” »

