Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sauran Duniya

Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
Published: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
Published: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da MashhadPublished: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mahukuntan Iran sun sanar da shirye-shiryen gudanar da jana’izar tsohon Jagoran Addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda ya rasu yana da shekaru 86 a duniya. A cewar jami’an kasar, za a gudanar da jana’izar ne a manyan biranen Tehran, Qom da Mashhad cikin wani shiri na kwanaki uku da aka tanada domin bai wa…

Ci Gaba Da Karatu “Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A NajeriyaPublished: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya (INEC), ta ce ta fara bincike kan zargin fitar da bayanan wani ɗan takara daga kundin rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR), yayin da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, (DSS), ita ma ta fara nata binciken. INEC ta bayyana cewa binciken farko ya nuna babu wani kutse daga…

Ci Gaba Da Karatu “Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai
Published: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai
Published: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar AlhazaiPublished: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Alhazai ta Kasar Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa za a fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida daga ranar 3 ga watan Yuni, tare da yin kira ga alhazai da su bi ka’idojin tafiye-tafiye domin kauce wa jinkiri. Shugaban Sashen Ayyukan Jiragen Sama na hukumar, Alhaji Habib Bello, ne ya bayyana hakan yayin ganawa da…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani
Published: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani
Published: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta GaniPublished: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Malaman Makarantu ta Najeriya (NUT) ta ayyana yajin aikin sai baba-ta-gani a jihar Oyo daga ranar Litinin, domin nuna adawa da abin da ta bayyana a matsayin tabarbarewar tsaro a makarantu bayan sace ɗalibai da malamai da aka yi a jihar. Matakin ya biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar 15…

Ci Gaba Da Karatu “NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Shugaban Hukumar NAHCON Ya Yabawa ‘Yan Jarida
Published: June 1, 2026 at 5:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Hukumar NAHCON Ya Yabawa ‘Yan Jarida
Published: June 1, 2026 at 5:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Hukumar NAHCON Ya Yabawa ‘Yan JaridaPublished: June 1, 2026 at 5:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Alhazai ta Najeriya  wato (NAHCON), Ambasada Isma’il Abba Yusuf, ya yaba wa tawagar ‘yan jaridun Najeriya da ke gudanar da aikin yada labarai a Saudiyya bisa yadda suka gudanar da rahotannin Hajjin shekarar 2026 cikin kwarewa da jajircewa. Ambasada Yusuf ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da ‘yan jaridar a Ofishin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Hukumar NAHCON Ya Yabawa ‘Yan Jarida” »

Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar GombePublished: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Kaltungo, Alhaji Injiniya Saleh Muhammad Umar, OON (Mai Kaltungo), ya yi kira ga al’ummar masarautarsa da su ɗauki matakan da suka dace domin tinkarar daminar bana tare da ci gaba da tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin su.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi
Published: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi
Published: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan YiPublished: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta samu nasarar shimfiɗa tubalin farfaɗo da tattalin arziki da sake daidaita al’amuran ƙasa bayan shekaru uku da hawansa mulki. Tinubu ya bayyana hakan ne a jawabin da ya gabatar domin cika shekara uku cif na gwamnatin sa a ranar 29 ga watan Mayun 2026. Shugaban ƙasar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya
Published: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya
Published: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A NajeriyaPublished: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC domin tunkarar babban zaben kasa mai zuwa, inda ya bayyana kudirinsa na jagorantar yunkurin farfado da dimokuradiyya, tsaro da tattalin arzikin Najeriya. Da yake jawabi bayan ayyana shi a matsayin wanda zai wakilci jam’iyyar a zaben shugaban kasa, Atiku ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin Kai
Published: May 27, 2026 at 11:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin Kai
Published: May 27, 2026 at 11:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin KaiPublished: May 27, 2026 at 11:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Pastor Dr. Yohanna Buru ya jagoranci tawagar fastoci da malaman addinin Kirista zuwa filin Idi da ke Murtala Mohammed Square domin ƙarfafa zaman lafiya, haƙuri da haɗin kai tsakanin al’ummar Najeriya. Da yake magana jim kaɗan bayan idar da sallar Idi a ranar Laraba, 27 ga Mayu, 2026, Pastor Buru ya ce sun je ne…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Kiristoci Sun Halarci Filin Idi A Kaduna Domin Nuna Haɗin Kai” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
Published: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
Published: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar SaudiyaPublished: May 25, 2026 at 12:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

NAHCON Ta Bukaci Mahajjata Su Sayi Dabbobin Hadaya Ta Cibiyoyin Da Aka Amince Da Su Kadai Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta yi kira ga dukkan maniyyatan Najeriya da ke gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026 da su tabbatar sun sayi dabbobin Hadaya kadai ta hanyar dandalin Nusuk Masar ko kuma cibiyoyin sayarwa da Hukumar…

Ci Gaba Da Karatu “Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Posts pagination

1 2 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Kamfanin Mai Mallakar Saudiya Aramco Zai Sanja Hanyar Fitar Da Danyen Mai Labarai
  • Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11 Najeriya
  • Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
  • Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe Labarai
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • Nan Gaba Kadan Kwallon Badminton Zata Samu Karbuwa Kamar Kwallon Kafa A Duniya Labarai
  • Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.