Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Shirye-Shirye

Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAANPublished: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayin da manyan shugabannin harkokin kiwon lafiyar duniya ke taruwa a birnin Cape Town na Afirka ta Kudu domin halartar taron duniya karo na 18 kan lafiyar jama’a, shirin SARMAAN na Najeriya na samun yabo da kulawa saboda yadda yake aiwatar da manyan shirye-shiryen inganta lafiyar yara tare da tabbatar da tsaro da kuma sa…

Ci Gaba Da Karatu “Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Posted on September 6, 2026September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026
Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin GumelPublished: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Gwamnan jihar Jigawa a Najeriya Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin, Dakta Lawan Ahmed Muhammad Sani, a matsayin Sarkin Gumel na 17. Sakataren Gwamnatin jihar Jigawa, Malam Bala Ibrahim, ne ya sanar da naɗin ta cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu, inda ya ce naɗin ya biyo bayan shawarar da Majalisar Masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe
Published: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Posted on September 6, 2026September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe
Published: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026
Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A GombePublished: September 6, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Majalisar Malaman Yarbawa a Gombe, wato Yoruba Council of Ulama Gombe Nigeria, YCUGN, ta bayyana alhini da jimami bisa rasuwar Babban Limamin Ƙungiyar Nuruddeen Society of Nigeria, reshen Jihar Gombe. A cikin saƙon ta’aziyyar da Babban Sakataren majalisar, Sheikh Alfa Okegbemiro Jamiu Okesola, ya sanya wa hannu a ranar 6 ga Satumba, 2026, majalisar ta…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Malaman Yarbawa Ta Yi Jimamin Rasuwar Babban Limamin Nuruddeen A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato
Published: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato
Published: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar  FilatoPublished: September 5, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Zainab Babaji a Jos A kalla mutane 23 sun rasa ransu, wassu 143 da ake zargin sun kamu da cutar ta diphtheria a fadin jihar Filato, cikin makonni biyu da suka gabata. Kwamishinan lafiya na jihar Filato, Nicholas Baamlong ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Jos. A cewar Ba’amlong, gwamnatin jihar da…

Ci Gaba Da Karatu “Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya
Published: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman LafiyaPublished: September 5, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Network of Peace Journalists (NPJ) ta yaba wa Ofishin Jakadancin Jamus a Najeriya, Cibiyar Sasanta Rikicin Addinai (IMC) da Kotun Sasanta Rikici ta Jihar Kaduna (KDMDC), bisa shirya wani horo na kwanaki biyu kan Madadin Sasanta Rikici ba tare da zuwa kotu ba (ADR), wanda ya samu halartar sama da masu ruwa da tsaki…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Ruwa Da Tsaki 60 Sun Samu Horon Sasanta Rikici Don Ƙarfafa Zaman Lafiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa MakarantaPublished: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake jaddada ƙudirin ta na rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta, ta hanyar bullo da dabarun da za su inganta yawan ɗaliban da ke shiga makarantun gwamnati a dukkan matakan karatu. Kwamishiniyar Ilimi ta jihar, Mataimakiyar Farfesa Aishatu Umar Maigari, ta bayyana hakan ne a wani taron tuntubar masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha
Published: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha
Published: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin TakutahaPublished: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’yan sandan jihar Kano a Najeriya ta ce ta ɗauki tsauraran matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bikin Takutaha na shekarar 2026, wanda ake sa ran gudanarwa a yau Talata, 1 ga Satumba. Kwamishinan ’yan sandan jihar, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya yaba wa al’ummar Kano bisa yadda suka kasance suna gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH
Published: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH
Published: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASHPublished: August 31, 2026 at 10:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Samar da Ruwa da Tsaftar Muhalli a Karkara ta jihar Gombe, Dake Arewa Maso Gabashin Najeriya wato RUWASSA, ta shirya taron masu ruwa da tsaki domin tantancewa da tabbatar da ingancin wasu muhimman tsare-tsare uku da hukumar ta samar a ƙarƙashin shirin NG-SURWASH. An gudanar da taron ne domin bai wa masu ruwa da…

Ci Gaba Da Karatu “RUWASSA Ta Hada Masu Ruwa Da Tsaki Domin Inganta Aiwatar Da Shirin NG-SURWASH” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya
Published: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya
Published: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A NajeriyaPublished: August 25, 2026 at 10:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Cibiyar Sasanta Addinai ta Interfaith Mediation Centre (IMC) da ke Kaduna, ta yi kira ga al’ummar Najeriya da su yi amfani da damar bikin Maulidin Annabi na shekarar 2026 wajen ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai, mutunta juna da kyakkyawar fahimtar juna tsakanin mabiya addinai daban-daban a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da Mataimakin Daraktan…

Ci Gaba Da Karatu “Maulidin 2026: IMC Ta Yi Kira Da Ƙarfafa Zaman Lafiya Da Haɗin Kai A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’aniPublished: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Gombe a Arewa Maso Gabashin Najeriya ta yi alfahari tare da maraba da ’yarta, Maryam Ibrahim Dan’azumi, wadda ta zama zakarar gasar Alƙur’ani ta ƙasa da ƙasa ta Sarki Abdulaziz karo na 46 da aka gudanar a Makkah Kasar Saudi Arabia. Maryam ta wakilci Najeriya a rukunin haddar Alƙur’ani gaba ɗaya, karatu, Tajweed da…

Ci Gaba Da Karatu “Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Posts pagination

1 2 … 4 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Birtaniya Zata Hana Jiragen Ruwan Rasha Wucewa Afrika
  • GoHealth Ta Buɗe Sabon Babin Kula Da Lafiya Ta Hanyar Fasaha Afrika
  • Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
  • Pasto Yohanna Buru Ya Jagoranci Kiristoci Wajen Bikin Mauludi Tare Da Musulmi A Kaduna Afrika
  • Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Bukaci Musulmi Su Rungumi Tausayi Da Ƙaunar Juna Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.