Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina
Hukumar Jin Dadin Alhazain Najeriya wato (NAHCON) ta ƙaddamar da gagarumin rukunin asibitoci a birnin Madina, domin tabbatar da lafiyar maniyyata a yayin aikin Hajjin bana. Asibitin ya ƙunshi sashen jiyya na maza da mata, dakin shan magani (Pharmacy), sashen kula da gaggawa (OPD), da kuma dakin likitoci da nas-nas. An shirya asibitin ne domin…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina” »

