Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina
Published: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina
Published: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A MadinaPublished: May 7, 2026 at 10:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Jin Dadin Alhazain Najeriya wato (NAHCON) ta ƙaddamar da gagarumin rukunin asibitoci a birnin Madina, domin tabbatar da lafiyar maniyyata a yayin aikin Hajjin bana. Asibitin ya ƙunshi sashen jiyya na maza da mata, dakin shan magani (Pharmacy), sashen kula da gaggawa (OPD), da kuma dakin likitoci da nas-nas. An shirya asibitin ne domin…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
Published: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano
Published: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A KanoPublished: April 29, 2026 at 2:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Kano ta sanar da shirye-shiryen auren gata ga mutane dubu 3,000. Gwamnatin Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta sanar da wani babban shiri na jin ƙai ga al’umma, inda za ta aurar da mutane dubu 3,000 a lokaci guda, wanda ya ƙunshi maza 1,500 da mata 1,500. Sanarwar hakan ne ƙunshe cikin…

Ci Gaba Da Karatu “Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano” »

Afrika, Najeriya, Nishadi

NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 28, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027
Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027Published: April 28, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON), ta ce a ranar 3 ga watan Mayun shekarar 2026 ne za a fara jigilar maniyyata daga Najeriya zuwa Kasar Saudiyya, domin gudanar da ibadar aikin Hajjin bana. NAHCON ta sanar da hakan ne ta cikin wata sanarwa da Mataimakiyar Daraktan Yaɗa Labarai, Fatima Sanda Usara, ta…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Fitar Da Jadawalin Hajjin Bana 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
Published: April 26, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai
Published: April 26, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar MalamaiPublished: April 26, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Najeriya (NAHCON), Ambasada Ismail Yusuf Abba, ya sake jaddada aniyar hukumar na zurfafa fadakarwa da horar da maniyyata ta fuskar addini domin tunkarar aikin hajjin shekarar 2026. ​Shugaban ya bayyana hakan ne a ranar Laraba, 22 ga watan Afrilun 2026, yayin taron kaddamar da Tawagar Malamai (Ulama Team) na…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Kaddamar da Tawagar Malamai” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya
Published: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa SaudiyyaPublished: April 22, 2026 at 8:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aikin Hajjin 2026: Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya ​Hukumar Jin Daɗin Alhazzai ta Najeriya (NAHCON) ta kammala shirin tura tawagar jami’anta na musamman zuwa ƙasa mai tsarki a ranar 27 ga watan Afrilu, domin yin kwasan-kwasai da kuma samar da dukkan abubuwan da suka kamata kafin fara jigilar maniyyata….

Ci Gaba Da Karatu “Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya
Published: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba HamayyaPublished: March 28, 2026 at 11:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro na kasa inda ta amince da mukaman dukkanin shugabannin jam’iyyar ba hamayya. Taron dai wanda shugaba Bola Tinubu ya jagoranta a Abuja , ya samu halartar dukkan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar daga fadin Najeriya. “Masu sukar cewa mu na neman maida Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Siyasa

An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato
Published: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar FilatoPublished: March 25, 2026 at 7:21 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsalolin tsaro dake da fuskoki daban-daban da suka addabi al’ummar jihar Filato na dab da kawo karshe, bayan hukumomi sun fara gano wadanda ke warware kokarin zaman lafiya a jihar. Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ne ya bayyana hakan, yayinda al’ummar musulmin jihar Filato suka kai masa gaisuwar Sallah a fadar gwamnatin jihar. Gwamnan jihar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kusa Kawo Karshen Matsalolin Tsaro A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada
Published: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun WadaPublished: March 23, 2026 at 9:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe Alhaji Dr Abubakar Shehu Abubakar III Yayin Gabatar Da Hawan Tudun Wada a Cigaba da gudanar da Bukukuwan Sallar Azumi a Gombe

Labarai, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya
Published: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Posted on March 22, 2026March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya
Published: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa YahayaPublished: March 22, 2026 at 8:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya karɓi ziyarar gaisuwar Sallah daga Sarkin Gombe, Alhaji Dr. Abubakar Shehu Abubakar III, a Fadar Gwamnati, yayin bikin Eid-el-Fitr na bana. Wannan ziyara, wadda ta zama al’ada a jihar, na bawa Sarkin damar taya Gwamna da al’ummar Gombe murnar kammala azumin watan Ramadan, tare da ƙarfafa dangantaka tsakanin…

Ci Gaba Da Karatu “Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Wasanni

Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano
Published: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A Kano
Published: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Taron Masu Mu’amala Da Kafar Facebook A KanoPublished: March 22, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Taron Wanda ya gudana a jihar Kano dake Najeriya ya tattaro sannennun Mutane Daga ciki da wajen jihar Domin Sada Zumunci a yayinda ake Cigaba da da Bikin Karamar Sallah

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Posts pagination

1 2 … 4 Next

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Kama Maharan Bom Din Maiduguri Tsaro
  • Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
  • Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki Labarai
  • Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya Afrika
  • Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan Labarai
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
  • ‘Yan Sanda A Finland Sun Kwace Jirgin Ruwan Kasar Rasha Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.