Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Nishadi

Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya rantsar da sabbin manyan  Sakatarorin guda 19, matakin da ya zama naɗe-naɗen Sakatarorin Dindindin mafi yawa da aka taɓa yi a lokaci guda a tarihin jihar. Yayin gudanar da bikin rantsarwar a Cibiyar Taro ta Ƙasa da Ƙasa da ke Gombe, gwamnan ya ce sabon naɗe-naɗen ya kawo…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe
Published: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe
Published: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A GombePublished: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mata dubu shida daga sassan jihar Gombe ne suka halarci taron farko na Hadin Kan Mata da Ci Gaban Gombe, wanda Dr. Zainab Jamil Gwamna, matar ɗan takarar gwamnan jihar Gombe na jam’iyyar APC, Dr. Jamil Isyaku Gwamna, ta shirya. An gudanar da taron ne a APC Square da ke Gombe, ƙarƙashin taken…

Ci Gaba Da Karatu “Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe” »

Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAANPublished: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayin da manyan shugabannin harkokin kiwon lafiyar duniya ke taruwa a birnin Cape Town na Afirka ta Kudu domin halartar taron duniya karo na 18 kan lafiyar jama’a, shirin SARMAAN na Najeriya na samun yabo da kulawa saboda yadda yake aiwatar da manyan shirye-shiryen inganta lafiyar yara tare da tabbatar da tsaro da kuma sa…

Ci Gaba Da Karatu “Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Posted on September 6, 2026September 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel
Published: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026
Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin GumelPublished: September 6, 2026 at 5:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: September 6, 2026

Gwamnan jihar Jigawa a Najeriya Malam Umar Namadi, ya amince da naɗin, Dakta Lawan Ahmed Muhammad Sani, a matsayin Sarkin Gumel na 17. Sakataren Gwamnatin jihar Jigawa, Malam Bala Ibrahim, ne ya sanar da naɗin ta cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu, inda ya ce naɗin ya biyo bayan shawarar da Majalisar Masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Namadi Ya Amince Da Naɗin Sabon Sarkin Gumel” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Published: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa MakarantaPublished: September 5, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake jaddada ƙudirin ta na rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta, ta hanyar bullo da dabarun da za su inganta yawan ɗaliban da ke shiga makarantun gwamnati a dukkan matakan karatu. Kwamishiniyar Ilimi ta jihar, Mataimakiyar Farfesa Aishatu Umar Maigari, ta bayyana hakan ne a wani taron tuntubar masu…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙarfafa Ilimin Almajirai Da Tsangaya Don Rage Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli
Published: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli
Published: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare MuhalliPublished: September 4, 2026 at 10:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hadakar kungiyoyin da ke fafutukar kare muhalli da yaki da sauyin yanayi guda 50 a jihar Kaduna Dake Najeriya ta kaddamar da shirin #Vote4Climate, inda ta fara kai ziyara ga ‘yan takarar siyasa gabanin babban zaben shekarar 2027. Kungiyoyin na kokarin ganin an mayar da batun sauyin yanayi da kare muhalli cikin muhimman abubuwan da…

Ci Gaba Da Karatu “Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe
Published: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe
Published: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A GombePublished: September 3, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masarautar Kaltungo a jihar Gombe dake arewa maso Gabashin Najeriya ta karɓi baƙuncin wani taron yini ɗaya na daidaita ayyukan kiwon lafiya, wanda Gidauniyar Sultan Foundation for Peace and Development ta shirya tare da haɗin gwiwar Hukumar Bunƙasa Kula da Lafiya Matakin Farko ta jihar Gombe. Taron, wanda ya haɗa sabbin jami’an da aka ɗauka…

Ci Gaba Da Karatu “Gidauniyar Sultan Ta Jaddada Muhimmancin Kula Da Lafiyar Yara A Gombe” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

Tinubu Ya Taya Shettima Murnar Cika Shekaru 60, Ya Yabi Gudunmawarsa Ga Najeriya
Published: September 1, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Taya Shettima Murnar Cika Shekaru 60, Ya Yabi Gudunmawarsa Ga Najeriya
Published: September 1, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Taya Shettima Murnar Cika Shekaru 60, Ya Yabi Gudunmawarsa Ga NajeriyaPublished: September 1, 2026 at 8:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, murnar cika shekaru 60 da haihuwa, tare da yabawa irin gudunmawar da ya bayar wajen yi wa Jihar Borno da Najeriya hidima. A cikin saƙon taya murnar da ya fitar ranar Talata, 1 ga Satumba, 2026, Shugaba Tinubu ya bayyana Shettima a matsayin…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Taya Shettima Murnar Cika Shekaru 60, Ya Yabi Gudunmawarsa Ga Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

Lawanti Ya Ƙara Wa Gombe Daraja A Fannin Aikin Jarida – NUJ
Published: September 1, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Lawanti Ya Ƙara Wa Gombe Daraja A Fannin Aikin Jarida – NUJ
Published: September 1, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Lawanti Ya Ƙara Wa Gombe Daraja A Fannin Aikin Jarida – NUJPublished: September 1, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), reshen jihar Gombe dake arewa maso Gabashin Najeriya ta taya Dr. Kabiru Danladi Lawanti murnar naɗinsa a matsayin Editor-at-Large na Media Trust. NUJ Gombe ta bayyana naɗin a matsayin abin alfahari da kuma karramawa ga Lawanti, tare da bayyana shi a matsayin ƙwararren ɗan jarida mai dogon tarihi wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Lawanti Ya Ƙara Wa Gombe Daraja A Fannin Aikin Jarida – NUJ” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha
Published: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha
Published: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin TakutahaPublished: September 1, 2026 at 7:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’yan sandan jihar Kano a Najeriya ta ce ta ɗauki tsauraran matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bikin Takutaha na shekarar 2026, wanda ake sa ran gudanarwa a yau Talata, 1 ga Satumba. Kwamishinan ’yan sandan jihar, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya yaba wa al’ummar Kano bisa yadda suka kasance suna gudanar…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Al’umma Su Kiyaye Doka Yayin Bikin Takutaha” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Posts pagination

1 2 … 11 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar Siyasa
  • Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya Afrika
  • Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote Labarai
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso Gabas Afrika
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
  • UEFA Tana Shirin Janye Barazanar Kauracewa Gasar FIFA Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.