Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
Published: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
Published: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin IlimiPublished: May 11, 2026 at 11:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta cire sharadin rubuta jarabawar shiga manyan makarantu ta UTME ga daliban da ke neman shiga Kwalejojin Ilimi na ƙasa. Ministan Ilimi na Najeriya, Tunji Alausa ne ya bayyana hakan a matsayin wani mataki na ƙarfafa ɗalibai su shiga karatun horas da malamai a faɗin ƙasar. Sabon tsarin ya nuna cewa masu neman…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
Published: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
Published: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa AbujaPublished: May 10, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon ministan sadarwa na Najeriya Farfesa Isa Ali Pantami ya yi ƙarin haske kan dalilin da ya sa ya taɓa mayar da akwatin zaɓensa zuwa Abuja daga Gombe. A hirarsa da gidan talabijin na TVC a yau Lahadi, Pantami wanda ɗaya ne daga cikin masu neman tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a zaɓen 2027, ya…

Ci Gaba Da Karatu “Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
Published: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
Published: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A BauchiPublished: May 9, 2026 at 4:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar Social Democratic Party ta fara gudanar da Babban Taron Ta na Kasa a Abubakar Tafawa Balewa Stadium da ke Bauchi a yau Asabar, 09 ga watan Mayu 2026. Taron ya haɗa shugabannin jam’iyyar, wakilai da masu neman mukamai daga sassan ƙasar domin tattauna harkokin jam’iyyar tare da ƙara ƙarfafa alkiblarta ta siyasa gabanin zaɓen…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar FilatoPublished: May 9, 2026 at 3:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar wanzar da zaman lafiya ta Operation Enduring Peace ta shirya taro na musamman da masu ruwa da tsaki daga kananan hukumomin Jos ta Gabas, Bassa da Jos ta Arewa a jihar Filato, domin tabbatar da zaman lafiya don gudanar da ayyukan noma a daminar bana cikin lafiya da kwanciyar hankali. Kamandan runduna ta uku…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ
Published: May 9, 2026 at 1:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ
Published: May 9, 2026 at 1:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQPublished: May 9, 2026 at 1:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa dakarun kasar nan sun samu nasarar ragargazar dimbin ’yan ta’adda, inda suka kama wasu da dama tare da ceto mutum sama da 50 da aka yi garkuwa da su a fadin kasar nan. Wadannan nasarori sun faru ne a yayin ayyukan kakkaba da sojoji suka gudanar tsakanin ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Dakaru Sun Hallaka ’Yan Ta’adda Masu Yawa – DHQ” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro
Published: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro
Published: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar TsaroPublished: May 9, 2026 at 12:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Najeriya da Amurka sun kulla yarjejeniyar kara zurfafa hadin gwiwa a fannin tsaro, yaki da ta’addanci da kuma tabbatar da zaman lafiya a yankin Yammacin Afirka. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Mai Taimakawa Shugaban Kasa kan Yada Labarai, Bayo Onanuga, ya fitar ranar Asabar, 9 ga watan Mayun 2026. Mai…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP
Published: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP
Published: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEPPublished: May 9, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Lafiya ta jihar Gombe tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafin Duniya na Global Fund da Hukumar Yaƙi da Cutar Kanjamau ta Ƙasa, NACA, sun ƙaddamar da maganin rigakafin kamuwa da cutar HIV mai suna LENACAPAVIR ko kuma LEN PrEP, wanda ake yi wa mutum allura sau biyu kacal a shekara. An tsara wannan magani…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙaddamar da Allurar Rigakafin HIV Ta LEN PrEP” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato
Published: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar FilatoPublished: May 9, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Operation ENDURING PEACE Ta Bankado Masana’antun Kera Makamai Ba Bisa Ka’ida Ba, Ta Kama Wadanda Ake Zargi a Jihar Filato Captain Chinonso Polycarp Oteh Jami’in Yada Labarai Joint Task Force Operation ENDURING PEACE ya bayyana cewa, Rundunar Quick Response Force ta Operation ENDURING PEACE a ranar Alhamis, 7 ga watan Mayun 2026, ta samu…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata
Published: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Posted on May 8, 2026May 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata
Published: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikataPublished: May 8, 2026 at 5:01 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Gwamnatin jihar Kano a Najeriya ta kafa wani kwamitin mutum 12 domin dawo da naira biliyan 1.8 da aka ce an cire ba bisa ƙa’ida ba daga albashin ma’aikatan gwamnati ta hannun kamfanonin bada lamuni masu zaman kansu. Haka kuma gwamnatin ta dakatar da duk wata sabuwar yarjejeniyar rance tsakanin ma’aikatan gwamnati da kamfanonin lamunin,…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato
Published: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Posted on May 8, 2026May 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato
Published: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026
Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A FilatoPublished: May 8, 2026 at 12:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 8, 2026

Mummunan lamari na kisan mutane da lalata dukiyoyi a jihar Filato ya kasance da matukar damuwa ga al’ummar jihar dake hankoron samun mafita. Rahoton da wani komiti da gwamnatin jihar Filato ta kafa a shekara ta dubu biyu da ishirin da biyar, karkashin shugabancin Janar Nicholas Rogers ya bayyana cewa daga shekara ta dubu biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

1 2 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya
  • Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja
  • Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi
  • Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Shirya Taron Masu Ruwa Da Tsaki A Jihar Filato

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Da Tarayyar Turai Sun Fidda Sanarwa Afrika
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe  Afrika
  • Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya Afrika
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
  • Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.