Sabon Babin Tsaro A Najeriya: Gombe Ta Fito Da Tsarin Smart Security Na Farko
Jihar Gombe ta sake kafa tarihi a fannin tsaro, bayan Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, wanda Mataimakinsa Dakta Manassah Daniel Jatau ya wakilta, ya kaddamar da wata cibiyar tsaro ta dijital ta zamani, tare da sabon ofishin ’yan sanda da gidajen kwana na zamani ga jami’an tsaro. An gudanar da wannan muhimmin bikin ne a Hedikwatar…
Ci Gaba Da Karatu “Sabon Babin Tsaro A Najeriya: Gombe Ta Fito Da Tsarin Smart Security Na Farko” »

