Dr. Kabiru Hassan Ya Kammala Wa’adinsa A GOGIS, Ya Yi Bitar Sauye-Sauyen Harkokin Filaye
Shugaban farko na Hukumar Tsarin Bayanan Ƙasa ta jihar Gombe (Gombe Geographic Information Systems – GOGIS), Dr. Kabiru Usman Hassan, ya bayyana manyan sauye-sauyen da hukumar ta samu cikin shekaru shida da ya jagorance ta, yayin da wa’adin aikinsa ya zo ƙarshe. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar ƙarewar wa’adinsa, Dr. Hassan…

