Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza
Published: November 16, 2025 at 12:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Ruwan sama mai yawa na farko na hunturun bana, ya jefa mutanen dake zaune a cikin tantuna na sansanin Muwasi a zirin Gaza, cikin yanayin damuwa, yayin da suke kokarin neman hanyoyin magance ambaliyar ruwa mai tsananin sanyi da kuma rashin muhalli a bayan da aka shafe shekaru biyu ana yaki.

Mazauna sansanin sun yi kokarin haka lambatu domin hana ruwa shiga cikin tantunansu yayin da ruwan sama ke ci gaba da sauka tun a jiya Jumma’a.

Wasu mazauna sansanin sun yi kokarin neman mafaka a kangon gineginen da suka lalace, duk da fargabar cewa wadannan kangaye na iya zubowa a kansu.

Majalisar Dinkin Duniya, ta ce Falasdinawa har dubu 425 da suka rasa  matsuguni, suka nemi mafaka a farkon wannan shekara a sansanin na Muwasi, inda mafi yawansu ke zaune cikin tantuna, ko bukkokin da aka yi da laida.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai
Next Post: Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka

Karin Labarai Masu Alaka

An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki Afrika
Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai Amurka
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare Afrika
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
  • Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
  • Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Za’a Dauko Messi Aro Zuwa Barcelona Deco Wasanni
  • Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark Afrika
  • An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi Labarai
  • Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.