Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24 Afrika
  • 3G Taskforce Ya Dasa Bishiyoyi Don Kare Muhalli A Gombe Afrika
  • Builder Mahmood Yusuf Ya Tallafa Wa Mata Da Matasa Afrika
  • Gwamnan Jihar Bauchi Ya Jagoranci Tsohon Shugaban Kasar Najeriya Rangadi A Bauchi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Amince Da Naɗin Manyan Sakatarori 19 Afrika

Najib Razak Zai Kara Shekaru 15 A Gidan Yari Saboda Cin Zarafin Kujerar Mulki
Published: December 27, 2025 at 5:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An yankewa tsohon fira ministan Malaysia, Najib Razak karin shekaru 15 a gidan yari ranar Jumu’a, kuma an ci shi tarar dala miliyan dubu biyu da dari takwas saboda cin zarafin kujerar mulki da batar da wasu kudin haramun, a shari’a mafi girma na miliyoyin daloli daga asusun raya kasa na IMDB, kuma ana ganin hukuncin zai yi tasiri sosai a tsarin siyasar kasar.

Masu bincike na Amurka da Malaysia sun ce an sace zunzurutun kudi akalla dala miliyan dubu 4 da dari biyar daga wannan asusun da cikakken sunansa shine “One Malaysia Development Berhad” wanda Najib ya taimaka wajen kafawa a 2009, a watanni 9 na wa’adinsa na farko kan karagar mulkin kasar dake kudu maso gabashin Asiya.

Fiye da dala miliyan dubu daya na wadannan kudade sun sulale zuwa cikin asusun ajiyar bankin Najib mai shekaru 72 da haihuwa.

An fara saka shi a kurkuku a shekarar 2022 a wata shari’ar da ta shafi wannan asusu, inda tun da yake ikirarin an dora masa laifi ne, a badakalar kudin mafi girma a kasar.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya
Next Post: CAF Ta Ci Tarar Ƙasar Masar Dala 5,000 AFCON 2025

Karin Labarai Masu Alaka

Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa Afrika
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero Afrika
Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta Afrika
Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi Labarai
Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
  • 3G Taskforce Ya Dasa Bishiyoyi Don Kare Muhalli A Gombe
  • Builder Mahmood Yusuf Ya Tallafa Wa Mata Da Matasa
  • Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino
  • Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia Tsaro
  • Trump Zai Sasanta Tsakanin Masar Da Habasha Amurka
  • An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja Najeriya
  • Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami Najeriya
  • Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
  • Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina Labarai
  • NAHCON Ta Yaba da Nasarar Hajjin 2026, Ta Fara Shirin Hajjin Shekara Mai Zuwa Amurka
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.