Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Kiwon Lafiya

Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji
Published: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026

Posted on April 5, 2026April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji
Published: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026
Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar DajiPublished: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026

Kungiyar HPV ta jihar Gombe ta shirya wani gangamin wayar da kan al’umma, inda ta hada ‘yan jarida, ma’aikatan lafiya, masana ilimi, shugabannin al’umma da sauran masu ruwa da tsaki domin tunkarar barazanar karuwar cutar daji a jihar. Da yake jawabi a wajen taron, Farfesa Muhammad Manga ya bukaci mahalarta su kirkiro dabaru masu amfani…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Najeriya, Rumbun Hotuna

Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara
Published: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar SankaraPublished: March 19, 2026 at 5:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Birtaniya za ta fara rarraba allurar rigakafin cutar sankarau (meningitis) ga ɗalibai a wata jami’a a kudu maso gabashin Ingila, bayan wani barkewar cutar da ba a taɓa ganin irinsa ba ya kashe mutane biyu, yayin da yawan sabbin masu kamuwa ya karu zuwa 20. Hukumar tsaron lafiya ta Birtaniya (UK Health Security Agency) ta…

Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara” »

Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan
Published: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan
Published: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A SudanPublished: March 18, 2026 at 8:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Sudan nan da mako biyu kayan jinya da ayyukan kiwon lafiya a cibiyoyin kiwon lafiyar kasar za su kare, sakamakon rikicin da ake yi a gabas ta tsakiya wadda ya janyo tsaiko na jigilar kayan jinya, muddin ba sake hanyar da aka saba bi ba, kamar yadda kungiyar tallafawa yara da ake kira Save…

Ci Gaba Da Karatu “Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan” »

Kiwon Lafiya, Labarai

Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna
Published: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan InnaPublished: February 14, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraban da ta gabata ne kasar Malawi ta fara yiwa yara allurar rigakafin shan Inna, inda ma’aikatan lafiya ke bi ajujuwan makaranta suna diga wa yara maganin rigakafin a bakin su, da zata kare su daga cutar shan Inna. Wannan na nuna cewa har yanzu ba’a kawar da cutar a duniya ba, wadda…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna” »

Kiwon Lafiya, Labarai, Sauran Duniya

Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro
Published: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar BoroPublished: February 6, 2026 at 8:35 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta sanar da samun allurar rigakafi na farko cikin shekaru 20 kan cutar boro, (foot and mouth disease) a turance, yayin da take neman bunkasa sarrafa maganin rigakafin a cikin gida, don tunkarar barkewar annobar mafi muni a shekaru masu yawa. Cutar boro, cuta ce da ake saurin dauka, Wadda kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro” »

Afrika, Kiwon Lafiya

Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka
Published: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A AmurkaPublished: February 5, 2026 at 8:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu bincike a kasar Amurka sun ce wani sabon magani da ake gwajinsa, yana rage kitsen dake toshe manyan jijiyoyin jini a jikin mutanen da duk da cewa suna shan maganin rage kitsen, ba ya kawar musu da kasadar samun ciwon zuciya. Duk da cewa har yanzu ana gwajin wannan kwayan maganin ne, amma masanan…

Ci Gaba Da Karatu “Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka” »

Amurka, Kiwon Lafiya

Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe
Published: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe
Published: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar GombePublished: January 13, 2026 at 11:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta jihar Gombe ta fara duba lafiyar masu niyyar zuwa aikin Hajji na shekarar 2026 a Asibitin kwarerru na jihar Gombe. An shirya wannan Duba lafiyar ne domin tantance halin lafiyar masu niyyar tafiya kasa mai tsarki ta Saudiyya, kafin a fara tafiya. Da yake magana a wajen kaddamar da aikin…

Ci Gaba Da Karatu “Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe” »

Kiwon Lafiya

Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar Aiki
Published: December 22, 2025 at 7:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 22, 2025

Posted on December 22, 2025December 22, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar Aiki
Published: December 22, 2025 at 7:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 22, 2025
Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar AikiPublished: December 22, 2025 at 7:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 22, 2025

Za a dinga yin gwajin shan miyagun ƙwayoyi ga ma’aikata kafin a dauke su aiki inji Gwamnatin tarayyae Najeriya Gwamnatin taayya ta ta sanar da shigo da tsarin gwajin miyagun ƙwayoyi na dole a matsayin sabon sharadi kafin daukar aikin gwamnati. An fitar da wannan umarni ne ga manyan sakatarorin ma’aikatu da shugabannin hukumomi a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Zata Fara Gwajin Shan Kwaya Kafun Daukar Aiki” »

Kiwon Lafiya

Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya
Published: December 19, 2025 at 2:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 19, 2025

Posted on December 19, 2025December 19, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya
Published: December 19, 2025 at 2:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 19, 2025
Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin NajeriyaPublished: December 19, 2025 at 2:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 19, 2025

Abuja- Jami’ar kula da dakin yara ta babban asibitin Maraba a jihar Nasarawa NAS Rita Danjuma ta ce yaran talakawa wato jarirai na shiga wani hali in rashin lafiya ya same su don rashin kudin saya mu su magani. Likitar ta ce wani lokacin duk kokarin da su ke yi lamarin ya kan gagara don…

Ci Gaba Da Karatu “Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya” »

Kiwon Lafiya

Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025

Posted on November 27, 2025December 18, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025
Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida BaPublished: November 27, 2025 at 11:15 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 18, 2025

Hukumar lafiya ta duniya ta ayyana bijirewar cututtuka ga maganguna a matsayin babban al’amari dake kawo cikas da barazana a bangaren kiwon lafiyar jama’ah. Najeriya dai ta kasance kasa ta 19 wajen rasa rayuka a cikin kasashe 204, kuma ana danganta mutuwar mutum dubu dari biyu da sittin da uku da dari hudu da matsalar…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Da Yawa Ke Mutuwa A Dalilin Shan Magani Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Kiwon Lafiya, Najeriya

Posts pagination

1 2 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
  • Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi Afrika
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Shugaba Trump Ya Amince Da Tsawaita Cinikayya Tsakanin Amurka Da Kasashen Afirka Afrika
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran Afrika
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.