Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
Hukumar Bada agaji ta jihar Gombe wato SEMA da haɗin guiwar Hukumar Bada agajin Gaggawa ta Najeriya wato NEMA da Hukuma wayar da Kan al’umma ta kasar wato NOA ne suka Ziyarci Garin Dukku a jihar Gombe dake Najeriya domin fadakar da al’umma wanda taron ya gudana a sakatariyar Karamar Hukumar. A jawabinsa Darakta a…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe” »

