Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar Yara
Gwamnatin jihar Yobe dake arewa maso Gabashin Najeriya ta sake jaddada aniyarta na rage yawan mutuwar yara masu ƙasa da shekara biyar ta hanyar ci gaba da aiwatar da shirin SARMAAN, tare da shirye-shiryen faɗaɗa shi zuwa dukkan ƙananan hukumomi 17 na jihar. Ana gudanar da shirin ne na haɗin gwiwa da African Field Epidemiology…
Ci Gaba Da Karatu “Yobe Ta Sake Jaddada Ƙudirin Rage Mutuwar Yara” »

