Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
Ƙungiyar Mata Manoma a Najeriya, wato WOFAN, ƙarƙashin jagorancin Hajiya Salamatu Garba, ta raba buhunan shinkafa dubu biyar ga mata a jihar Gombe domin tallafa musu wajen inganta rayuwar iyalansu, a wani shiri da aka gudanar domin tunawa da Ranar Mata ta Duniya. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da rabon tallafin, Shugaban WOFAN a Jihar…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe” »

