Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Rumbun Hotuna

Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa
Published: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa
Published: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da TamowaPublished: July 5, 2026 at 7:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta ƙaddamar da sabuwar cibiyar kula da mata masu fama da cutar yoyon fitsari sakamakon haihuwa (Obstetric Fistula) da kuma cibiyar kula da yara masu matsanancin tamowa a Babban Asibitin Deba, da ke Ƙaramar Hukumar Yamaltu-Deba. Da yake ƙaddamar da cibiyoyin a madadin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, Mataimakin Gwamnan jihar Gombe, Dakta…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Da UNFPA Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Don Yaƙi Da Cutar Fistula Da Tamowa” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

An Binne Gawar Tsohon Shugaban Sashen Hausa Na VOA, Leo Keyen
Published: July 4, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 4, 2026

Posted on July 4, 2026July 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Binne Gawar Tsohon Shugaban Sashen Hausa Na VOA, Leo Keyen
Published: July 4, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 4, 2026
An Binne Gawar Tsohon Shugaban Sashen Hausa Na VOA, Leo KeyenPublished: July 4, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 4, 2026

An binne gawar tsohon shugaban Sashen Hausa na Gidan Rediyon Muryar Amurka (VOA), Leo Keyen, yayin da ‘yan’uwa, abokan aiki da abokan arziki suka yi masa bankwana tare da bayyana shi a matsayin ƙwararren ɗan jarida, shugaba nagari, kuma mai jajircewa wajen bunƙasa aikin jarida da raya matasa. Marigayi Leo Keyen ya rasu ne a…

Ci Gaba Da Karatu “An Binne Gawar Tsohon Shugaban Sashen Hausa Na VOA, Leo Keyen” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Rumbun Hotuna

Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84
Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 15, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84
Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84Published: June 15, 2026 at 4:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Asabar ne aka gudanar da bikin cika shekaru 84 da haihuwar tsohon Shugaban Ƙasa na mulkin soja, Abdulsalami Abubakar, tare da ƙaddamar da littafinsa mai suna “The Legacy of a Statesman”. Taron ya sami halartar Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar, da kuma tsaffin shugabannin kasa kamar Obasanjo, Gawon, Goodluck…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Bikin Cikar Tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Shekaru 84” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Siyasa

Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Gidan Gwamnati A Jihar GombePublished: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe kuma Shugaban Majalisar Sarakunan jihar Gombe, Abubakar Shehu Abubakar III, ya yabawa Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, bisa abin da ya bayyana a matsayin shekaru bakwai na gagarumin sauyi, ci gaba da kyakkyawan shugabanci a jihar.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Shirye-Shirye

Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar GombePublished: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Kaltungo, Alhaji Injiniya Saleh Muhammad Umar, OON (Mai Kaltungo), ya yi kira ga al’ummar masarautarsa da su ɗauki matakan da suka dace domin tinkarar daminar bana tare da ci gaba da tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin su.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya

Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta
Published: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta
Published: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance TaPublished: May 22, 2026 at 4:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masana harkokin lafiya a jihar Gombe sun kara jaddada bukatar wayar da kai, gano cutar jijjiga ko taune-taune da wuri da kuma inganta ayyukan kula da lafiyar mata masu juna biyu domin rage mace-macen iyaye mata da jarirai da ke da alaka da cutar. Gangamin wayar da kan wanda kwararru daga Asibitin koyarwa na tarayya…

Ci Gaba Da Karatu “Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya

Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji
Published: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026

Posted on April 5, 2026April 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji
Published: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026
Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar DajiPublished: April 5, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 6, 2026

Kungiyar HPV ta jihar Gombe ta shirya wani gangamin wayar da kan al’umma, inda ta hada ‘yan jarida, ma’aikatan lafiya, masana ilimi, shugabannin al’umma da sauran masu ruwa da tsaki domin tunkarar barazanar karuwar cutar daji a jihar. Da yake jawabi a wajen taron, Farfesa Muhammad Manga ya bukaci mahalarta su kirkiro dabaru masu amfani…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Najeriya, Rumbun Hotuna

Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja
Published: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja
Published: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A AbujaPublished: March 29, 2026 at 2:04 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gudanar da sallar jana’izar Hajiya Umma El-Rufai, mahaifiyar tsohon gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a National Mosque Abuja da ke birnin Abuja a Najeriya. Jana’izar ta samu halartar manyan ‘yan Najeriya daga sassa daban-daban na rayuwa. Daga cikin waɗanda suka halarta akwai attajirin ɗan kasuwa Aliko Dangote, Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, mai bai…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Rumbun Hotuna

Hawan Sallah Daga Masarautar Kaltungo
Published: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Sallah Daga Masarautar Kaltungo
Published: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Sallah Daga Masarautar KaltungoPublished: March 21, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hotunan Sallan Idin Karamar Sallah Da Hawan Sallah Daga Masarautan Kaltungo a Jihar Gombe Najeriya Inda Mai Kaltungo Injiniya Saleh Muhammadu Mataimakin Shugaban Majalisar Sarakuna ta jihar Gombe yake jagorantar Hawa a Garin Kaltungo Dake Kudancin jihar Gombe a Arewa Maso gabashin Najeriya

Nishadi, Rumbun Hotuna

Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
Published: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
Published: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A GombePublished: March 8, 2026 at 4:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Mata Manoma a Najeriya, wato WOFAN, ƙarƙashin jagorancin Hajiya Salamatu Garba, ta raba buhunan shinkafa dubu biyar ga mata a jihar Gombe domin tallafa musu wajen inganta rayuwar iyalansu, a wani shiri da aka gudanar domin tunawa da Ranar Mata ta Duniya. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da rabon tallafin, Shugaban WOFAN a Jihar…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna

Posts pagination

1 2 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa Amurka
  • Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai
  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Afrika
  • Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya Najeriya
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Kungiyar ECOWAS Ta Koka Game Da Yawan Juyin Mulki A Kasashen Afirka Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.