Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA
A ranar Alhamis, shugaban hukumar kwallon kafa ta Senegal Abdoulaye Fall, ya dau alwashin yaki da hukuncin da hukumar kwallon Afirka wato CAF ta Yanke na kwace kofin cin gasar kwallon Afirka daga kasar. Yace a hukumar kwallon kafa ta Senegal bazata yadda ta fadi ba a wannan handama da babakere da aka yi mata,…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA” »

