Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
A ranar Laraba ne kungiyar kwallon kafar mata ta Iran ta tsallaka kan iyakar Turkiyya zuwa Iran domin kammala tattaki na dawowa daga kasar Ostiraliya, bayan da wasu mambobi biyar suka janye neman mafakar da suka yi a can. Ostiraliya ta ba da bizar jin kai ga ‘yan wasa shida da wani ma’aikacin tallafi daya…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran” »

