Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027
Published: April 30, 2026 at 6:51 PM | By: Bala Hassan

Posted on April 30, 2026 By Bala Hassan No Comments on Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027
Published: April 30, 2026 at 6:51 PM | By: Bala Hassan
Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027Published: April 30, 2026 at 6:51 PM | By: Bala Hassan

2027: Tsohon Gwamnan Bauchi, da ke Najeriya ya sayi takardan cikewa don yin takarar gwamna a APC Daga Ahmad Muhammad, Bauchi Tsohon Gwamnan Jihar Bauchi Mohammed Abdullahi Abubakar ya sayi takardan cikewa ɗin nuna sha’awa da tsayawa takara na muqamin Gwamna a Jam’iyyar APC don tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi a zaven 2027.. Dan takarar…

Ci Gaba Da Karatu “Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
Published: April 25, 2026 at 6:39 PM | By: Bala Hassan

Posted on April 25, 2026 By Bala Hassan No Comments on Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi
Published: April 25, 2026 at 6:39 PM | By: Bala Hassan
Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A BauchiPublished: April 25, 2026 at 6:39 PM | By: Bala Hassan

Barayin Waya sun yanke yatsun hannun guda biyu da gefen Kunne da fiskan wacce Suka qwace wa waya. Daga Ahmad Muhammad, Bauchi Wassu barayin Masu qwacen waya,sun yanke yatsun hannun guda biyu da gefen Kunne da fiskan Wata daliba Mai Suna Maryam Yakeem, Daliba ‘yar aji 200 a fannin Ilimin Halittu, a Jami’ar Sa’adu Zungur…

Ci Gaba Da Karatu “Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi” »

Labarai

Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan

Posted on April 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan
Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.Published: April 23, 2026 at 6:18 PM | By: Bala Hassan

Peter Obi, da Gwamnan Bauchi zasu hada kai don nemo hanyoyin da za’a warware matsalolin Nijeriya kafin zaben 2027 Daga Ahmad Muhammad,Bauchi Tsohon Gwamnan Jihar Anambra Kuma tsohon dan Takarar Shugaban ƙasa a Jam’iyyar Labour Party Chief Peter Obi ya gayyaci Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Abdulqadir Mohammed Kan yazo su hada kai suyi aikin….

Ci Gaba Da Karatu “Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta
Published: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan

Posted on March 25, 2026 By Bala Hassan No Comments on Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta
Published: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan
Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba  ArtetaPublished: March 25, 2026 at 7:46 AM | By: Bala Hassan

Kocin Arsenal Mikel Arteta ya ce, Eberechi Eze ba zai buga wasannin sada zumunta da Ingila za ta buga da Uruguay da Japan ba saboda raunin da ya samu a cinyarsa, bayan da dan wasan tsakiya mai tsaron baya ya sha kashi da ci 2-0 a hannun Manchester City a wasan karshe na gasar cin…

Ci Gaba Da Karatu “Eberechi Eze Ba Zai Buga Wasannin Da Ingila Za Tayiba Arteta” »

Wasanni

Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila
Published: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan

Posted on March 25, 2026 By Bala Hassan No Comments on Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila
Published: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan
Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A IngilaPublished: March 25, 2026 at 7:24 AM | By: Bala Hassan

‘Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila Wani rahoto na cewa an yi wa ɗan wasan gefe na tawagar ƙungiyar ƙwallon ƙafa na Super Eagles Alex Iwobi fashi a gidansa da ke Ingila, inda aka kiyasta cewa an sace kayayyaki masu daraja da kudinsu ya haura sama da biliyan 1 na kudin Najeriya…

Ci Gaba Da Karatu “Yan Fashi Sun Shiga Gidan Alex Iwobi A Ingila” »

Wasanni

Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Posted on March 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta
Published: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan
Ƙungiyar ‘Yan Jarida  (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin MambobintaPublished: March 23, 2026 at 1:56 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) reshen Jihar Bauchi ta yi Allah wadai da mummunan hari da wasu jami’an ‘yan sanda suka kai wa ma’aikatan gidan rediyon Albarka a Bununu, Tabawa Balewa LG, Jihar Bauchi a lokacin bikin Sallah. “Wannan mummunan aiki na ta’addanci babban take hakkin dan adam ne, kuma ya zamo karan tsaye…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko
Published: March 17, 2026 at 10:53 PM | By: Bala Hassan

Posted on March 17, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko
Published: March 17, 2026 at 10:53 PM | By: Bala Hassan
An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa MarokoPublished: March 17, 2026 at 10:53 PM | By: Bala Hassan

Kotun Daukaka Kara ta Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta yanke hukunci, bisa ga sashe na 84 na Dokokin Gasar Cin Kofin Afirka (AFCON), ta ayyana cewa an nasara akan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Senegal a wasan ƙarshe na Gasar Cin Kofin Afirka ta TotalEnergies CAF ta Morocco 2025, inda sakamakon yanzu ya…

Ci Gaba Da Karatu “An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi
Published: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji SufiPublished: March 5, 2026 at 5:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

A ci gaba da tallafawa wa al’umar musulmai a fadin duniya don su samu saukin rayuwa musamman wannan lokaci na watan Ramadan wata mai alfarma watan da ake neman falalar Ubangiji. Alh Al’mustapha Haji Sufi Hasken Matasan Arewa da ke jihar Bauchi Arewa maso gabas a Najeriya ya taimaka wa Zawiya da Marayu da kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi” »

Labarai

Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Posted on March 5, 2026March 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana
Published: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026
Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na BanaPublished: March 5, 2026 at 9:43 AM | By: Bala Hassan | Updated: March 5, 2026

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Ateta na kokarin kafa wani sabon tarihi na lashe kofin firimiya karon farko cikin shekaru 24. Arsenal ta kara tazaran maki Bakwai tsakanin ta Manchester City a gasar firimiya lig na kasar Ingila a bana. Wannan lamari na zuwa ne bayan da Arsenal ta ci gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana” »

Wasanni

‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: February 27, 2026 at 8:59 PM | By: Bala Hassan

Posted on February 27, 2026 By Bala Hassan No Comments on ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: February 27, 2026 at 8:59 PM | By: Bala Hassan
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar BauchiPublished: February 27, 2026 at 8:59 PM | By: Bala Hassan

‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Al Ummar Garin Gwana dake Karamar Hukumar Alkaleri Jihar Bauchi Arewa maso gabas a Najeriya Suna Cigaba da Fuskanta Barazanar ‘yan Bindiga inda suke Cigaba da Kashe Mutane Wani mazaunin Yankin Maikudi Lamido Futuk ya bayyana cewa maharan sun Kashe Mutane a…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

1 2 … 14 Next

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe Labarai
  • Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila Najeriya
  • Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe Kiwon Lafiya
  • Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Kasar Iceland Ta Kauracewa Bikin Gasar Wakokin Shekara Mai Zuwa Labarai
  • Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke Amurka
  • Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
  • Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.