Mohammed Abdullahi Abubakar Ya Sayi fom Don Tsayawa Takarar kujeran Gwamnan Bauchi A APC 2027
2027: Tsohon Gwamnan Bauchi, da ke Najeriya ya sayi takardan cikewa don yin takarar gwamna a APC Daga Ahmad Muhammad, Bauchi Tsohon Gwamnan Jihar Bauchi Mohammed Abdullahi Abubakar ya sayi takardan cikewa ɗin nuna sha’awa da tsayawa takara na muqamin Gwamna a Jam’iyyar APC don tsayawa takarar gwamnan Jihar Bauchi a zaven 2027.. Dan takarar…

