Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Bala Hassan

Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino
Published: August 11, 2026 at 1:25 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino
Published: August 11, 2026 at 1:25 PM | By: Bala Hassan
Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA InfantinoPublished: August 11, 2026 at 1:25 PM | By: Bala Hassan

Trump Ya Gargadi Kada A Tunkari Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino Shugaban Amurka, Donald Trump, ya gargadi duk wani yunƙuri na cire Shugaban Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA), Gianni Infantino, daga muƙaminsa, yana mai bayyana irin wannan yunƙuri a matsayin **“babban kuskure”**. Kalaman Trump na zuwa ne a yayin da ake ƙara samun takun-saka…

Ci Gaba Da Karatu “Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino” »

Wasanni

Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh
Published: August 11, 2026 at 12:45 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh
Published: August 11, 2026 at 12:45 PM | By: Bala Hassan
Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta OzohPublished: August 11, 2026 at 12:45 PM | By: Bala Hassan

Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh Chinedu A Yayin Wasan Gwaji Ma’abuta ƙwallon ƙafa a Jihar Katsina da sauran sassan Najeriya na cikin jimami bayan mutuwar Ozoh Chinedu, sabon ɗan wasan ƙungiyar Katsina United kuma tsohon ɗan wasan Kano Pillars FC. A cewar sanarwar da sashen yaɗa labarai na Katsina United ya…

Ci Gaba Da Karatu “Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh” »

Wasanni

NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu Da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin Zuwa Gasar Kofin Duniya Ta Mata
Published: August 11, 2026 at 12:21 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu Da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin Zuwa Gasar Kofin Duniya Ta Mata
Published: August 11, 2026 at 12:21 PM | By: Bala Hassan
NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu Da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin  Zuwa Gasar Kofin Duniya Ta MataPublished: August 11, 2026 at 12:21 PM | By: Bala Hassan

NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin Kai Tsaye Zuwa Gasar Kofin Duniya ta Mata Hukumar Kwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta bayyana matuƙar nadama tare da neman afuwar Shugaba Bola Ahmed Tinubu da al’ummar Najeriya bayan da Super Falcons ta kasa samun tikitin kai tsaye zuwa gasar cin kofin…

Ci Gaba Da Karatu “NFF Ta Nemi Afuwar Tinubu Da ’Yan Najeriya Kan Rashin Samun Tikitin Zuwa Gasar Kofin Duniya Ta Mata” »

Wasanni

Newcastle Na Dab Da Kammala Yarjejeniyar Daukar Højbjerg Daga Marseille Kan €15m
Published: August 10, 2026 at 9:42 PM | By: Bala Hassan

Posted on August 10, 2026 By Bala Hassan No Comments on Newcastle Na Dab Da Kammala Yarjejeniyar Daukar Højbjerg Daga Marseille Kan €15m
Published: August 10, 2026 at 9:42 PM | By: Bala Hassan
Newcastle Na Dab Da Kammala Yarjejeniyar Daukar Højbjerg Daga Marseille Kan €15mPublished: August 10, 2026 at 9:42 PM | By: Bala Hassan

Newcastle na Dab da Kammala Yarjejeniyar Daukar Højbjerg daga Marseille kan €15m Rahotanni na baya-bayan nan sun ce Pierre-Emile Højbjerg na daf da barin Marseille zuwa Newcastle United, yayin da kungiyoyin biyu ke gab da cimma yarjejeniyar da ta kai kusan €15m. Sai dai sabbin rahotanni na ranar Litinin sun nuna cewa duk da kusantar…

Ci Gaba Da Karatu “Newcastle Na Dab Da Kammala Yarjejeniyar Daukar Højbjerg Daga Marseille Kan €15m” »

Wasanni

Arsenal Tana Ci Gaba Da Kokarin Dauko Morgan Rogers
Published: July 18, 2026 at 12:28 PM | By: Bala Hassan

Posted on July 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on Arsenal Tana Ci Gaba Da Kokarin Dauko Morgan Rogers
Published: July 18, 2026 at 12:28 PM | By: Bala Hassan
Arsenal Tana Ci Gaba Da Kokarin Dauko Morgan RogersPublished: July 18, 2026 at 12:28 PM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Arsenal tana ci gaba da kokarin dauko Morgan Rogers a matsayin ɗan wasan gefe na hagu bayan Christos Tzolis. Gunners za ta kawo ɗan wasan gefe na hagu Morgan bayan Tzolis daga Brugge Rogers ya na daya daga cikin wadda Arsenal ta fi so a wannan bazarar. An fara tattaunawa kan…

Ci Gaba Da Karatu “Arsenal Tana Ci Gaba Da Kokarin Dauko Morgan Rogers” »

Wasanni

Ƙungiyar Mata Sunyi Kira Ga Jam’iyar P R P Da Ta Dauki Baheejja A Matsayin Mataimakiyar Gwamnan A Bauchi 2027
Published: July 17, 2026 at 11:40 AM | By: Bala Hassan | Updated: July 17, 2026

Posted on July 17, 2026July 17, 2026 By Bala Hassan No Comments on Ƙungiyar Mata Sunyi Kira Ga Jam’iyar P R P Da Ta Dauki Baheejja A Matsayin Mataimakiyar Gwamnan A Bauchi 2027
Published: July 17, 2026 at 11:40 AM | By: Bala Hassan | Updated: July 17, 2026
Ƙungiyar Mata Sunyi Kira Ga Jam’iyar P R P Da Ta Dauki Baheejja A Matsayin Mataimakiyar Gwamnan A Bauchi 2027Published: July 17, 2026 at 11:40 AM | By: Bala Hassan | Updated: July 17, 2026

Dalilin da yasa Mata keso PRP ta dauki mace ‘yar takarar mataimakiyar gwamna Daga Ahmad Muhammad, Bauchi Shugabanni da membobin da kungiyoyi sama da 2,600 masu zaman kansu (NGOs) a fadin jihar Bauchi, tare da hadin gwiwar kungiyar mata ta zaman lafiya mai dorewa da kuma samun nasara da tabbatar da ci gaban dimukradiyya Mai…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙungiyar Mata Sunyi Kira Ga Jam’iyar P R P Da Ta Dauki Baheejja A Matsayin Mataimakiyar Gwamnan A Bauchi 2027” »

Labarai

An Bude Gasar Bauchi Annual International Polo 2026
Published: July 13, 2026 at 10:42 PM | By: Bala Hassan

Posted on July 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Bude Gasar Bauchi Annual International Polo 2026
Published: July 13, 2026 at 10:42 PM | By: Bala Hassan
An Bude Gasar Bauchi Annual International Polo 2026Published: July 13, 2026 at 10:42 PM | By: Bala Hassan

An Fara Gasar Bauchi Annual International Polo A ranar litinin 13 ga watan Yulin 2026 ne aka ƙaddamar da gasar Bauchi Annual International Polo Tournament 2026 a filin wasan Col. AD Umar Polo Ground da ke kan titin Ningi a jihar Bauchi a tarayyan Najeriya. Bikin buɗe gasar ya samu halartar manyan baƙi, masu ruwa…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Gasar Bauchi Annual International Polo 2026” »

Wasanni

An Yaba Wa Gwamnatin Bauchi Bisa Karban Bakuncin Gasar Polo
Published: July 12, 2026 at 8:14 PM | By: Bala Hassan

Posted on July 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Yaba Wa Gwamnatin Bauchi Bisa Karban Bakuncin Gasar Polo
Published: July 12, 2026 at 8:14 PM | By: Bala Hassan
An Yaba Wa Gwamnatin Bauchi Bisa Karban Bakuncin Gasar PoloPublished: July 12, 2026 at 8:14 PM | By: Bala Hassan

Sakataren Polo na Bauchi a tarayyar Najeriya ya Jinjinawa Gwamna Bauchi Bala Mohammed saboda Inganta hanyar shiga filin Wasa da dakin baki da yayi. Yayin da ake shirin fara gasar wasan Polo a Jihar Bauchi ranar Litinin, 13 ga Yuli, 2026, Sakataren Kungiyar Polo ta Jihar Bauchi, Alhaji Haruna Ningi, ya bayyana godiya ga Mai…

Ci Gaba Da Karatu “An Yaba Wa Gwamnatin Bauchi Bisa Karban Bakuncin Gasar Polo” »

Wasanni

Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
Published: June 23, 2026 at 7:40 PM | By: Bala Hassan

Posted on June 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira
Published: June 23, 2026 at 7:40 PM | By: Bala Hassan
Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da ShiraPublished: June 23, 2026 at 7:40 PM | By: Bala Hassan

Dan takarar gwamna na jam’iyyar APM ya bayar da gudummawar Naira miliyan ₦21 ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Bara,da wadanda guguwar iska ta afkawa a Shira Daga Ahmad Muhammad, Bauchi Dan takarar gwamnan jihar Bauchi na jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) a jihar Bauchi, Dakta Yakubu Adamu, ya bayar da gudummawar Naira miliyan…

Ci Gaba Da Karatu “Dan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar APM A Bauchi Ya Bada Gudummawar Naira Miliyan ₦21 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Bara Da Shira” »

Labarai

Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
Published: June 23, 2026 at 5:11 PM | By: Bala Hassan

Posted on June 23, 2026 By Bala Hassan No Comments on Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi
Published: June 23, 2026 at 5:11 PM | By: Bala Hassan
Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan BauchiPublished: June 23, 2026 at 5:11 PM | By: Bala Hassan

Irin hanyoyin da zanbi in cika burin ci gaba da kyautata rayuwar Al’ummar Jihar Bauchi – Yakubu Adamu Daga Ahmed Mohammed, Bauchi Dokta Yakubu Adamu,tsohon kwamishinan kudin Jihar Bauchi,gogaggen ma’aikacin bankine, gashi matashi, shine Dan Takarar Gwamnan Jihar Bauchi a Jam’iyyar APM Mai alamar rogo,cikin zantawarsa da Yan Jarida ya bayyana aniyarsa ci gaba da…

Ci Gaba Da Karatu “Idan Allah Yasa Muka Kafa Gwamnati Zamu Kyautata Wa Ma’aikata Yakubu Adamu Dan Takarar Kujeran Gwamnan Bauchi” »

Labarai

Posts pagination

1 2 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
  • 3G Taskforce Ya Dasa Bishiyoyi Don Kare Muhalli A Gombe
  • Builder Mahmood Yusuf Ya Tallafa Wa Mata Da Matasa
  • Trump Ya Yi Gargadi Kan Shirin Cire Shugaban FIFA Infantino
  • Katsina United Ta Yi Jimamin Mutuwar Ɗan Wasanta Ozoh

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH Afrika
  • An Katse Intanet Da Wayar Tarho A Kasar Uganda Siyasa
  • Gwamnatin Tinubu Zata Samar Da Wutan Solar A Jami’ar ADUST Wudil Afrika
  • An Tsinto Gawarwakin ‘Yan gudun Hijira A Bakin Tekun Comoros Labarai
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
  • Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili Amurka
  • Hukumar NAPTIP Ta Kubutar Da Yara 11 Daga Hannun Masu Safara Mutane Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.