Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola Afrika
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika

Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
Published: June 11, 2026 at 6:27 PM | By: Bala Hassan

A yau Alhamis za’a bude gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya ta 2026.

Cikakken jadawalin wasannin gasar cin kofin duniya ta 2026 na kungiyoyi 48 wadda ƙasashen Mexico, Amurka da Kanada zasu dauki nauyi

In da za’a fara gasar a Burtaniya; Mexico za ta karbi bakuncin Afirka ta Kudu a yau 11 ga Yuni 2026;

Wasan karshe zai gudana ne a ranar Lahadi 19 ga Yuli; ƙungiyoyi 48 su ka cancanci shiga gasar cin kofin duniya ta 2026, za’a yi kwanaki 37, wadda za ta fara a Mexico.

Wasanni 103 za’a buga kafin a kammala gasar cin kofin duniya a filin wasa na MetLife a ranar 19 ga Yuli.

Kwanakin da suka fi muhimmanci na gasar cin kofin duniya

Matakin rukuni: daga 11 ga Yuni- zuwa 27
Zagaye na 32: 28 daga Yuni zuwa 3 ga Yuli
Zagaye na 16: ranar 4-7 ga Yuli
Zagaye na 16: ranar 4-7 ga Yuli
Zagaye na 11 wasan daf da na kusa da na ƙarshe: 9-11 ga Yuli
Wasan daf da ƙarshe: 14-15 ga Yuli
Wasan neman mataki  na uku (‘Tagulla’): za’a yi ranar 18 ga Yul
Sai kuma wasan ƙarshe: za’a fafata ranar 19 ga Yuli 2026.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
Next Post: Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026

Karin Labarai Masu Alaka

Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya Wasanni
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar Labarai
Ko Arsenal Zata Iya Lashe Gasar Firimiya lig Na Bana Wasanni
Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Matakai Don Farfaɗo Da Maɗaba’ar Gwamnati Labarai
  • Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
  • Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi Afrika
  • An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025 Wasanni
  • Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya Amurka
  • Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika
  • Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A Kotu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.