An Karrama Darakta Janar Na DSS Bisa Ƙoƙarinsa Na Inganta Alaƙar Hukumomin Tsaro Da Kafafen Yaɗa Labarai
Mahalarta Taron Tsaro na Ƙasa da Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ) tare da haɗin gwiwar Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) suka shirya a Abuja, sun yi kira da a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin kafafen yaɗa labarai da hukumomin tsaro domin fuskantar ƙalubalen tsaron da ƙasar ke fama da su tare da inganta…

