Ansamu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
A jamhuriyar demokuradiyyar Kwango, an gano manyan kaburbura 2 dauke da gawarwakin mutane 172 a birnin Uvira dake gabashin kasar bayan da ‘yan tawayen kunigyar AFC/M23 suka janye daga birnin, kamar yadda wani babban jami’in gwamnatin kasar ya fada. ‘Yan tawayen sun kama birnin Uvira na wani dan gajeren lokaci, wadda wurin yada zango ne…
Ci Gaba Da Karatu “Ansamu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango” »

