Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa
Published: January 24, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban kamfanin duniya dake auna lafiyar tattalin arziki kasashe da kuma kamfanin da ake kira S&P a takaice ya zake auna kasar Congo ya bata kyakkyawar maki, domin tsamanin kasar zata sami ci gaba ta fuskar haraji da tattali da dukiyar kasa, da kuma kyautatuwar yanayi na kasuwanci, da kuma ci gaba da cinikin ma’adinai a ketare, da kuma suye sauye da kasar take yi da yake samun goyon bayan asusun bada lamuni na duniya da ake kira IMF a takaice.

Kamfanin S&P, yace daga yanzu zuwa shekaru uku nan gaba tattain arzikin Kwango zai habaka da kamar kashi 5 cikin dari, hakan zai sa ta tserewa sa’o’inta dake yankin, ganin yadda cinikin ma’adinai da ake kira Cobalt da Copper da turanci suke da karfi.

Sake duba matsayar tattalin arzikin na Congo da kamafanin S&P yayi, ya biyo bayan nazari da asusun IMF yayi.

Duk da haka asusun na IMF yayi gargadin cewa kasar tana iya fuskantar hatsari ko kalubale saboda rashin tabbas kan farashin ma’adinai, da kuma ci gaba da rikici a kasar tsakaninta da ‘yan tawaye da Rwanda take baiwa goyon baya, wadda yake tilastawa gwamnati wajen juya abun hanunta.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaban Kasar Ivory Coast Yayi Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar
Next Post: Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu

Karin Labarai Masu Alaka

Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji Amurka
An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson Amurka
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran Afrika
Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji Afrika
  • An Saka Dokar Hana Fita A Jos Ta Arewa Afrika
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe Afrika
  • Trump Yace Kawayen Amurka A Kungiyar NATO Basa Goyon Bayan Su Afrika
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.