Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
Published: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
Published: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta DuniyaPublished: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Jewel Environmental Initiative (JEI) tare da haɗin gwiwar Jami’ar Jihar Gombe (GSU), shirin ACReSAL da Hukumar Kare Muhalli ta Jihar Gombe (GOSEPA), sun gudanar da aikin shuka itatuwa a wasu wurare a jihar Gombe domin bikin Ranar Muhalli ta Duniya ta shekarar 2026. An gudanar da aikin ne a Makarantar Firamare ta Liman Model…

Ci Gaba Da Karatu “JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Shirye-Shirye

Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
Published: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
Published: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da MashhadPublished: June 3, 2026 at 5:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mahukuntan Iran sun sanar da shirye-shiryen gudanar da jana’izar tsohon Jagoran Addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda ya rasu yana da shekaru 86 a duniya. A cewar jami’an kasar, za a gudanar da jana’izar ne a manyan biranen Tehran, Qom da Mashhad cikin wani shiri na kwanaki uku da aka tanada domin bai wa…

Ci Gaba Da Karatu “Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida
Published: June 3, 2026 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida
Published: June 3, 2026 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya GidaPublished: June 3, 2026 at 1:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida bayan kammala manyan ayyukan Hajjin shekarar 2026, inda jirgi na farko ya tashi daga birnin Jeddah zuwa Abuja a yau Laraba, 3 ga watan Yuni. Bayanan da Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta fitar ta hannun Cibiyar Kula da Ayyuka da Sadarwa (Command and Control Center) da ke…

Ci Gaba Da Karatu “An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A NajeriyaPublished: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya (INEC), ta ce ta fara bincike kan zargin fitar da bayanan wani ɗan takara daga kundin rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR), yayin da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, (DSS), ita ma ta fara nata binciken. INEC ta bayyana cewa binciken farko ya nuna babu wani kutse daga…

Ci Gaba Da Karatu “Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai
Published: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai
Published: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar AlhazaiPublished: June 1, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Alhazai ta Kasar Najeriya (NAHCON) ta bayyana cewa za a fara jigilar alhazan Najeriya zuwa gida daga ranar 3 ga watan Yuni, tare da yin kira ga alhazai da su bi ka’idojin tafiye-tafiye domin kauce wa jinkiri. Shugaban Sashen Ayyukan Jiragen Sama na hukumar, Alhaji Habib Bello, ne ya bayyana hakan yayin ganawa da…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya

NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani
Published: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani
Published: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta GaniPublished: June 1, 2026 at 11:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Malaman Makarantu ta Najeriya (NUT) ta ayyana yajin aikin sai baba-ta-gani a jihar Oyo daga ranar Litinin, domin nuna adawa da abin da ta bayyana a matsayin tabarbarewar tsaro a makarantu bayan sace ɗalibai da malamai da aka yi a jihar. Matakin ya biyo bayan harin da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar 15…

Ci Gaba Da Karatu “NUT Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
Published: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
Published: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban KasaPublished: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta ayyana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, a matsayin dan takararta na shugaban kasa domin tunkarar zaben shekarar 2027. Rahotanni sun nuna cewa matakin ya biyo bayan tuntubar jiga-jigan jam’iyyar da kuma kokarin sake hada kan mambobinta domin karfafa matsayinta a siyasar Najeriya kafin babban zaben da ke…

Ci Gaba Da Karatu “PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Gidan Gwamnati A Jihar GombePublished: May 30, 2026 at 1:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Gombe kuma Shugaban Majalisar Sarakunan jihar Gombe, Abubakar Shehu Abubakar III, ya yabawa Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, bisa abin da ya bayyana a matsayin shekaru bakwai na gagarumin sauyi, ci gaba da kyakkyawan shugabanci a jihar.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Shirye-Shirye

Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
Published: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar GombePublished: May 30, 2026 at 12:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai Martaba Sarkin Kaltungo, Alhaji Injiniya Saleh Muhammad Umar, OON (Mai Kaltungo), ya yi kira ga al’ummar masarautarsa da su ɗauki matakan da suka dace domin tinkarar daminar bana tare da ci gaba da tabbatar da zaman lafiya da haɗin kai a tsakanin su.

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya

Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
Published: May 29, 2026 at 9:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 29, 2026

Posted on May 29, 2026May 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
Published: May 29, 2026 at 9:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 29, 2026
Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya KasaPublished: May 29, 2026 at 9:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 29, 2026

Mai Martaba Sarkin Gombe kuma Shugaban Majalisar Sarakunan jihar Gombe, Alhaji (Dr.) Abubakar Shehu Abubakar III, ya yabawa Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, bisa abin da ya bayyana a matsayin shekaru bakwai na shugabanci mai cike da sauyi da ci gaba a fadin jihar Gombe. Sarkin ya bayyana hakan ne yayin gaisuwar Sallah da Majalisar Masarautar…

Ci Gaba Da Karatu “Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi

Posts pagination

1 2 … 55 Next

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mahaifiyar Nasiru El Rufai Ta Rasu Afrika
  • Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
  • Hukumar Zabe A Najeriya Ta Cigaba Da Rijistar Katin Zabe Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Taya Musulmai Murnar Sallah, Tare Da Kira Zuwa Ga Kishin Kasa Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
  • Shugaba Tinubu ya mika sunayen Sabbin Shugabannin NMDPRA da NUPRC Bayan Murabus Din Farouk Ahmad Da Gbenga Komolafe Najeriya
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.