Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar JigawaPublished: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya buɗe taron Jigawa State Investment Summit 2026 da aka gudanar a Dutse, inda ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ɗauki matakai masu wahala amma masu muhimmanci domin dawo da tattalin arzikin ƙasa kan turbar bunƙasa mai ɗorewa. A jawabin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
Published: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
Published: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar JigawaPublished: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ƙaddamar da wasu muhimman ayyuka a Hadejia ta Jihar Jigawa, wadanda suka da hada Cibiyar Fasaha ta Bola Ahmed Tinubu da Asibitin Wankin Ƙoda, Tituna da kuma Rumbum Tanada Abinci, domin bunƙasa ilimin fasahar zamani, ƙarfafa ayyukan kiwon lafiya, inganta hanyoyi da kuma tabbatar da wadatar abinci, daidai…

Ci Gaba Da Karatu “Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani
Published: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani
Published: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda GwaniPublished: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC ta cire tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, da wasu ‘yan takarar kujerar Sanata biyar daga cikin jerin sunayen ƙarshe da ta miƙa wa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC). Haka kuma, jam’iyyar ta cire tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Gbenga Elegbeleye, tare da maye gurbin wasu ‘yan takarar…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

PDP Ta Koka Kan Rushe-rushe, Korar Gombawa Motors da Zaɓen Kananan Hukumomi A Gombe
Published: June 30, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on PDP Ta Koka Kan Rushe-rushe, Korar Gombawa Motors da Zaɓen Kananan Hukumomi A Gombe
Published: June 30, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
PDP Ta Koka Kan Rushe-rushe, Korar Gombawa Motors da Zaɓen Kananan Hukumomi A GombePublished: June 30, 2026 at 12:49 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) reshen jihar Gombe ta bayyana damuwa kan wasu matakan da gwamnatin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta ɗauka a baya-bayan nan, inda ta zargi gwamnatin da karya ƙa’idodin dimokuraɗiyya da kuma tauye haƙƙin wasu ‘yan jihar. A cikin wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na jam’iyyar a jihar, Abdulkadir Ahmad…

Ci Gaba Da Karatu “PDP Ta Koka Kan Rushe-rushe, Korar Gombawa Motors da Zaɓen Kananan Hukumomi A Gombe” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’a
Published: June 29, 2026 at 4:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’a
Published: June 29, 2026 at 4:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’aPublished: June 29, 2026 at 4:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya rantsar da sabbin shugabannin kananan hukumomi goma sha ɗaya da kuma na sabbin Ƙananan Hukumomin Raya Karkara (LCDAs) da aka kafa a jihar, inda ya buƙace su da su tabbatar da amincewar da aka nuna musu ta hanyar jagoranci na gari da kuma inganta ayyukan yi wa al’umma…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Sabbin Shugabanni Su Yi Jagoranci Nagari da Inganta Ayyukan Jama’a” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Gwamna Inuwa Yahaya Ya Bukaci Al’ummar Gombe Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Ta’addanci
Published: June 29, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Inuwa Yahaya Ya Bukaci Al’ummar Gombe Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Ta’addanci
Published: June 29, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Inuwa Yahaya Ya Bukaci Al’ummar Gombe Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Ta’addanciPublished: June 29, 2026 at 10:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jawabin Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya (Dan-Majen Gombe), kan Gangamin “Hada Kai Domin Yaki da Ta’addanci” Yau Litinin, 29 ga Yuni, 2026 Ya ku al’ummar Jihar Gombe masu daraja, Ina yi muku wannan jawabi ne cikin nauyin alhakin da ya rataya a wuyana da kuma kudurin tabbatar da zaman lafiya, tsaro da ci gaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Inuwa Yahaya Ya Bukaci Al’ummar Gombe Su Haɗa Kai Wajen Yaƙi Da Ta’addanci” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC
Published: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC
Published: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIECPublished: June 27, 2026 at 7:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe dukkan kujerun shugabannin kananan hukumomi da na kansiloli a zaben kananan hukumomin Jihar Gombe da aka gudanar a ranar Asabar a kananan hukumomi 11 da kuma Sabbin Gundumomin Ci Gaba na Kananan Hukumomi (LCDAs) guda 13 na jihar. Da yake bayyana sakamakon zaben a Gombe, Shugaban Hukumar Zabe…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyu Shida Sun Shiga Zaben Kananan Hukumomin Gombe – GOSIEC” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
Published: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye
Published: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin FilayePublished: June 26, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta sake nuna ƙudirin ta na inganta tsarin amfani da ƙasa da gudanar da harkokin filaye ta hanyar ƙaddamar da sabon ofishin Hukumar Tsarin Bayanan Kasa na Zamani (GOGIS) a Gundumar Shehu Abubakar. Da yake jawabi yayin ƙaddamar da ofishin, Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa sauye-sauyen da ake yi ta…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Kaddamar Da Sabon Ofishin GOGIS Don Inganta Tsarin Filaye” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
Published: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma
Published: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga ManomaPublished: June 21, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ƙarƙashin Asusun Bunƙasa Noma na Ƙasa (NADF) ta ƙaddamar da kashi na farko na Shirin Tallafin Kayan Aikin Noma (FISP) a yankin Arewa maso Yamma, inda aka raba buhunan taki 100,800 ga ƙananan manoma 25,200 a jihohin Katsina, Kano, Kaduna, Kebbi da Jigawa. Da yake jawabi a wajen ƙaddamar da shirin a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayyar Najeriya Zata Raba Taki Ga Manoma” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
Published: June 18, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya
Published: June 18, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin GargajiyaPublished: June 18, 2026 at 7:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sarkin Jaurowal dake Masarautar Pindiga, Karamar Hukumar Akko ta Jihar Gombe, Comrade Ambassador Ibrahim Mu’azu Hassan, ya roƙi gwamnatoci a dukkan matakai su samar da muhimman kayan more rayuwa ga al’ummar da ke ƙarƙashinsa. Yayin da yake Tattaunawa da Wakilin Amurka Ke Magana a jihar Gombe, sarkin ya roƙi shugabannin siyasa, masu hannu da shuni,…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Hanya da Asibiti Ya Jawo Asarar Rayuka A Jihar Gombe – Sarkin Gargajiya” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Posts pagination

1 2 … 18 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Masar Ta Kayyade Farashin Buradi A Kasar Afrika
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi Labarai
  • Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran Labarai
  • Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
  • Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi Labarai
  • Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba Labarai
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi Afrika
  • Za’ayi Auren Zawarawa Dubu Uku A Kano Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.