Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
Published: June 12, 2026 at 8:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
Published: June 12, 2026 at 8:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026Published: June 12, 2026 at 8:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yau muna bikin dimokuraɗiyya da kuma juriyar ruhin ɗan Najeriya. Tsawon shekaru 27 a jere tun daga ranar 29 ga Mayu, 1999, al’ummarmu ta ci gaba da zaɓar shugabanninta ta hanyar akwatin zaɓe, tana ganin sauyin mulki cikin lumana, tare da warware sabani a kotuna da majalisun dokoki maimakon ta hanyar tashin hankali. Dimokuraɗiyyarmu…

Ci Gaba Da Karatu “Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na Muharram
Published: June 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na Muharram
Published: June 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na MuharramPublished: June 9, 2026 at 1:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu shirya jana’iza ta musamman ga marigayi jagoran Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei, sun sanar da cewa za a jinkirta gudanar da jana’iza da kuma binne gawarsa har sai bayan kwanaki goma na farkon watan Muharram. Kamfanin Dillancin Labarai na Tasnim ya bayyana cewa, masu shirya taron, an ɗauki wannan mataki ne domin kammala shirye-shirye…

Ci Gaba Da Karatu “Iran: Za A Gudanar Da Jana’izar Khamenei Bayan Kwanaki Goma Na Muharram” »

Afrika, Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya
Published: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A NajeriyaPublished: June 3, 2026 at 1:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya (INEC), ta ce ta fara bincike kan zargin fitar da bayanan wani ɗan takara daga kundin rajistar masu kaɗa ƙuri’a (CVR), yayin da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya, (DSS), ita ma ta fara nata binciken. INEC ta bayyana cewa binciken farko ya nuna babu wani kutse daga…

Ci Gaba Da Karatu “Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
Published: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
Published: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban KasaPublished: May 30, 2026 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta ayyana tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, a matsayin dan takararta na shugaban kasa domin tunkarar zaben shekarar 2027. Rahotanni sun nuna cewa matakin ya biyo bayan tuntubar jiga-jigan jam’iyyar da kuma kokarin sake hada kan mambobinta domin karfafa matsayinta a siyasar Najeriya kafin babban zaben da ke…

Ci Gaba Da Karatu “PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi
Published: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi
Published: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan YiPublished: May 29, 2026 at 9:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa ta samu nasarar shimfiɗa tubalin farfaɗo da tattalin arziki da sake daidaita al’amuran ƙasa bayan shekaru uku da hawansa mulki. Tinubu ya bayyana hakan ne a jawabin da ya gabatar domin cika shekara uku cif na gwamnatin sa a ranar 29 ga watan Mayun 2026. Shugaban ƙasar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya
Published: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya
Published: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A NajeriyaPublished: May 28, 2026 at 2:27 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC domin tunkarar babban zaben kasa mai zuwa, inda ya bayyana kudirinsa na jagorantar yunkurin farfado da dimokuradiyya, tsaro da tattalin arzikin Najeriya. Da yake jawabi bayan ayyana shi a matsayin wanda zai wakilci jam’iyyar a zaben shugaban kasa, Atiku ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
Published: May 26, 2026 at 1:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 26, 2026

Posted on May 26, 2026May 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP
Published: May 26, 2026 at 1:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 26, 2026
Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDPPublished: May 26, 2026 at 1:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: May 26, 2026

Wani jigo a jam’iyyar PDP a jihar Gombe, kuma ɗaya daga cikin masu neman tikitin takarar gwamna, Alhaji Abdulkadir Hamma Saleh, ya bayyana rashin amincewarsa da matakin jam’iyyar na bai wa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami tikitin takarar gwamna. Da yake zantawa da manema labarai a gidansa da ke Gombe, Hamma Saleh ya ce sun…

Ci Gaba Da Karatu “Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
Published: May 26, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP
Published: May 26, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDPPublished: May 26, 2026 at 11:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziƙin Zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya koma jam’iyyar Peoples Democratic Party tare da samun tikitin takarar gwamna na jam’iyyar a jihar Gombe. Pantami ya samu nasarar ne ta hanyar amincewar baki ɗaya daga mambobin jam’iyyar yayin zaɓen fidda gwani da aka gudanar ranar Talata a Gombe. Shugaban Kwamitin…

Ci Gaba Da Karatu “Ferfesa Pantami Yasamu Tikitin Takarar Gwamnan Gombe A Jami’yar PDP” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
Published: May 26, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara
Published: May 26, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa TakaraPublished: May 26, 2026 at 11:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata babbar kotun Tarayya da ke zama a Abuja ta yanke hukunci cewa tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya cancanci kuma zai iya tsayawa takarar Shugaban Ƙasa a zaɓen shekarar 2027. Kotun, wadda ke ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Peter Lifu na Babbae Kotun Tarayya da ke Abuja, ta bayyana hukuncin ne a ranar Talata,…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Abuja Tabawa Goodluck Jonathan Daman Tsayawa Takara” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11Published: May 25, 2026 at 7:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC bayan da ya samu jimillar kuri’u miliyan 10,999,162 a sakamakon zaɓen fidda gwani da aka tattara daga faɗin ƙasar nan, inda ya yi alƙawarin ci gaba da ƙarfafa gyaran tattalin arziƙi, tabbatar da ci gaba da kuma gina tubalin sabuwar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

1 2 … 17 Next

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kama Muhyi Magaji Siyasa ce Kawai Inji Gwamnatin Kano Labarai
  • Shari’ar Abubakar Malami Ta Kaura Zuwa Sabon Alkali Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Sanda A Tsibirin Bahamas Sun kama Mijin Wata Ba Amurkiya Amurka
  • Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi Labarai
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.