Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Siyasa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina
Published: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina
Published: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A KatsinaPublished: May 4, 2026 at 2:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aƙalla mutane goma sha ɗaya sun rasa rayukansu bayan ‘yan bindiga sun kai harin ramuwar gayya a wasu ƙauyuka da ke Ƙaramar Hukumar Kankia a jihar Katsina Najeriya Majiyoyi rawaito cewa rundunar ƴan sandan jihar ta bayyana cewa harin ya faru ne da misalin ƙarfe 12 na rana a jiya Lahadi, inda maharan suka sake…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe
Published: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe
Published: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A GombePublished: May 4, 2026 at 7:11 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanata Danjuma Goje ya sa kafa ya shure sasancin da ya ci tikitin takararsa ta Sanatan Gombe a APC Sanatan da ke wakiltar yankin Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta hanyar “consensus” da jam’iyyar APC a jihar Gombe ta ɗauka. Idan Baku mance ba mun…

Ci Gaba Da Karatu “Sanata Goje Yayi Watsi Da Fidda ‘Yan Takarar APC A Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna
Published: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna
Published: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku GwamnaPublished: May 3, 2026 at 7:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Pantami Ya Yi Watsi da Amincewa da Jamilu Gwamna a Matsayin Dan Takarar Gwamnan APC a Gombe Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya yi watsi da amincewa da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC a Jihar Gombe domin zaben shekarar 2027. Wannan na zuwa ne…

Ci Gaba Da Karatu “Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna
Published: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna
Published: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar GwamnaPublished: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC a Jihar Gombe ta sanar da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamna na bai daya domin zaben shekarar 2027. Sanarwar ta fito ne a ranar Lahadi bayan tuntuba da shawarwari tsakanin gwamnan jihar da sauran manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar. A cewar majiyoyi daga cikin jam’iyyar, an cimma matsaya…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Gwamna Bala Kauran Bauchi Ya Koma Jam’iyar APM
Published: May 2, 2026 at 4:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on May 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Bala Kauran Bauchi Ya Koma Jam’iyar APM
Published: May 2, 2026 at 4:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Bala Kauran Bauchi Ya Koma Jam’iyar APMPublished: May 2, 2026 at 4:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Bala Mohammed Ya Yi Jawabi Ga Masu Ruwa Da Tsaki Bayan Ficewa Daga PDP Zuwa APM Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed, Kauran Daular Usmaniyya, yayi jawabi ga taron masu ruwa da tsaki bayan ficewarsa Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki da gwamnan na jihar Bauchi Bala Mohammed…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Bala Kauran Bauchi Ya Koma Jam’iyar APM” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Posted on April 29, 2026April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark
Published: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026
Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David MarkPublished: April 29, 2026 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 29, 2026

Kotun Tarayya ta hana INEC amincewa da tarukan jam’iyyar ADC da kwamitin Mark ya shirya Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a Najeriya ta umarci Hukumar Zabe ta  (INEC) a kasar da kada ta amince ko ta shiga cikin duk wani taron zaɓen shugabannin jihohi (state congresses) da kwamitocin da shugabancin rikon ƙwarya na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu Tayi Watsi Da Tarukan ADC Bangaren David Mark” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
Published: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe
Published: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan GombePublished: April 29, 2026 at 1:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yau Laraba matasan gidan Professor Isa Ali Pantami da suka hada mishi fiye da Naira miliyan sittin (N60,000,000) kudin siyan form din tsayawa takara sun cika burinsu na siyan form din. Idan baku manta ba a ranar Jumma’a da ta gabata Matasan da Professor Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, PhD, yayi silar taimakon rayuwarsu…

Ci Gaba Da Karatu “Matasa Sun Sayawa Ferfesa Pantami Fom Din Takarar Gwamnan Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa
Published: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa
Published: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban KasaPublished: April 28, 2026 at 2:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Ikeja a jihar Legas, James Faleke, ya karɓi fom ɗin na gani Ina so da na tsayawa takara na jam’iyyar APC a madadin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu gabanin zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027. Majiyoyi sun rawaito cewa, sakataren tsare-tsare na ƙasa na APC, Suleiman Argungu, ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sayi Fom Din Takarar Shugaban Kasa” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
Published: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
Published: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A KanoPublished: April 27, 2026 at 2:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ƴan Daba sun kai farmaki kasuwar siyar da wayoyi ta farm center dake Kano da tsakar rana. Wata majiya a kasuwar ta shaidawa Manema labarai cewa, ƴan daban, wadanda ake zargin sun halarci taron siyasa na dan takarar Sanata a Kano ta Tsakiya, A.A Zaura, sun farmaki wajen siyar da wayar na Yoyo Plaza…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa, Tsaro

Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
Published: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
Published: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan KanoPublished: April 27, 2026 at 1:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta tabbatar da nadin Alhaji Murtala Sule Garo a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan jihar, bayan gudanar da tantancewa ta musamman a ranar Litinin. Wannan mataki ya biyo bayan takardar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya aika wa majalisar, yana neman amincewarsu don cike gurbi na biyu mafi girma a jihar. A…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ranar Talata Amurka Da Isra’ila Sun Cigaban Da Kai Farmaki Iran Afrika
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
  • Afirka Ta Kudu Ta Samu Rigakafin Cutar Boro Afrika
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC Afrika
  • Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji Afrika
  • Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe Najeriya
  • ‘Yan Sanda Sunce Mutum Daya Ne Yakai Hare-Haren Jami’ar Brown Da Kuma Na MIT Boston Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.