Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Jam’iyar APC A Jihar Gombe Ta Tsayar Da Jamilu Isiyaku Gwamna Takarar Gwamna
Published: May 3, 2026 at 6:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC a Jihar Gombe ta sanar da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamna na bai daya domin zaben shekarar 2027.

Sanarwar ta fito ne a ranar Lahadi bayan tuntuba da shawarwari tsakanin gwamnan jihar da sauran manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar.

A cewar majiyoyi daga cikin jam’iyyar, an cimma matsaya ne bayan nazari da duba cancanta da karfin ‘yan takarar da suka nuna sha’awar tsayawa takara.

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Isa Pantami, wanda shima ya nuna sha’awar tsayawa takarar, bai samu goyon bayan zama dan takarar bai daya ba, yayin da aka zabi Jamilu Gwamna a matsayin wanda zai wakilci jam’iyyar.

Masu ruwa da tsaki sun bayyana cewa zaben Gwamna a matsayin dan takarar bai daya zai taimaka wajen hada kan jam’iyyar da kuma kara mata karfi gabanin babban zaben 2027.

Ana sa ran jam’iyyar APC za ta fara shirye-shiryen yakin neman zabe da wuri domin tabbatar da nasara a zaben da ke ta

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Tsohon Ma’aikacin VOA Saleh Shehu Ashaka Ya Rasu
Next Post: Ferfesa Pantami Yayi Watsi Da Amincewa Da Jamilu Isiyaku Gwamna

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli Afrika
PDP Zata Karbi Mulki 2027 Inji Shugabannin Jam’iyar Siyasa
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa Labarai
Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai Afrika
Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba Labarai
  • Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran Afrika
  • Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya Labarai
  • Yusuf Gawuna Ya Koma Jam’iyar ADC Afrika
  • Trump Yace Kawayen Amurka A Kungiyar NATO Basa Goyon Bayan Su Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.