Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar Afrika
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026 Afrika
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola Afrika
  • ‘Yan Sandan Gombe Sun Fara Kama Motocin Da Ba Su Da Lambar Rajista ko Masu Boye Lambobinsu Afrika

Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS
Published: December 29, 2025 at 11:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan sanda kasar Turkiya tare da ‘yan kungiyar ta’addancin ISIS sun rasa rayukan su a wani artabu da aka yi da bindigogi a arewa maso yammacin Turkiya ranar Litinin, a cewar ministan harkokin cikin gida na kasar.

Wannan ya biyo bayan tsare mutane 100 da ake zargin ‘yan kungiyar na ISIS ne, da suke shirin gudanar da hare-hare ranar kirsimeti da kuma ranar sabuwa shekara.

Ministan harkokin cikin gida, Ali Yerlikaya, ya ce ‘yan sanda 8 tare da wani jami’in tsaro ne suka jikkata a wani samame da aka kai wani gida a garin Yalova, a gabar tekun Marmara dake kudancin Instanbul kuma an kai samame zuwa gidaje fiye da 100 ranar Litinin.

Turkiye ta tsaurara kai farmaki ga ‘yan kungiyar ta’addan a wannan shekara, a yayin da suka sake kunnowa idon duniya.

Afrika

Post navigation

Previous Post: Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Next Post: Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Isra’ila Ta Kashe Babban Jami’in Tsaron Iran Ali Larjani Afrika
Sarkin Gombe Ya Ziyarci Gwamna Inuwa Yahaya Afrika
Za’a Jima Ana Fama Da Tsadar Farashin Mai Afrika
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Katsina Afrika
Kasashen Da Suke Kawance Da Amurka Sun Juyawa Trump Baya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
  • Sakon Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu A Ranar Dimokraɗiyya Ta 2026
  • Za’a Bude Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Ta Duniya 2026
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup
  • Shugaba Tinubu Ya Kafa Kwamitin Gaggawa Akan Cutar Ebola

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu Najeriya
  • Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC Najeriya
  • Barau Jibril: Mu Ba ‘Yan Amshin Shata Bane A Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai Afrika
  • Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami Najeriya
  • Amurka Da Isra’ila Sunkai Hari Kan Iran Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.