Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Sana’o’i

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
Published: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
Published: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’uPublished: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci masu ruwa da tsaki a kamfanonin ɗab’i na Nijeriya da su rungumi haɗin kai, sasanci da haɗin gwiwa domin bunƙasa masana’antar tare da ƙara mata ƙarfin gogayya a matakin duniya. Ministan ya yi wannan kiran ne a ranar Talata a wurin Babban Taron…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar JigawaPublished: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya buɗe taron Jigawa State Investment Summit 2026 da aka gudanar a Dutse, inda ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ɗauki matakai masu wahala amma masu muhimmanci domin dawo da tattalin arzikin ƙasa kan turbar bunƙasa mai ɗorewa. A jawabin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati
Published: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati
Published: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan GwamnatiPublished: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta fara wani shirin horas da ma’aikatan gwamnati kan ƙwarewar fasahar zamani, a wani mataki na ƙara inganta ayyukan gwamnati ta hanyar amfani da fasahar sadarwa. Shirin horaswar, wanda Hukumar Fasahar Sadarwa da Tattalin Arziƙin Zamani ta Jihar Gombe (GOSIDEC) ta shirya tare da haɗin gwiwar Hukumar Bunƙasa Fasahar Sadarwa ta Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Tinubu Na Kokarin Rage Tsadar Sufuri Ta Hanyar Shirin CNG
Published: June 29, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Na Kokarin Rage Tsadar Sufuri Ta Hanyar Shirin CNG
Published: June 29, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Na Kokarin Rage Tsadar Sufuri Ta Hanyar Shirin CNGPublished: June 29, 2026 at 7:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana cewa ta samar da motocin bas 40 masu amfani da iskar gas (CNG), motocin lantarki guda bakwai da kuma sama da keke Napep 200 masu amfani da CNG a Jihar Kano cikin shekara guda da kaddamar da shirin sauya fasalin harkokin sufuri zuwa makamashi mai araha. Shugaban Hukumar Pi-CNG da…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Na Kokarin Rage Tsadar Sufuri Ta Hanyar Shirin CNG” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
Published: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas
Published: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar GasPublished: June 22, 2026 at 3:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe, tare da haɗin gwiwar Kamfanin Rift Oil Petroleum Company Limited da ke Abuja, ta ƙaddamar da wani shirin horaswa na musamman ga matasa da masu sana’o’i sama da 100 daga ƙananan hukumomi 11 na jihar, domin inganta ƙwarewarsu da shirya su don cin gajiyar damar aiki a fannin mai da iskar gas….

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
Published: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe
Published: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin GombePublished: June 22, 2026 at 7:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kamfanin Kasuwar Hannayen Jari ta Najeriya (NGX Group), Alhaji Dakta Umaru Kwairanga, Sarkin Fulanin Gombe, ya taya shugabanni, ma’aikata da masu ruwa da tsaki na HBM Nigeria Plc murnar sauya sunan kamfanin daga Lafarge Africa Plc zuwa HBM Nigeria Plc. Kwairanga ya bayyana hakan ne a wajen bikin ƙaddamar da sabon sunan kamfanin da…

Ci Gaba Da Karatu “Sauya Sunan Lafarge Africa Zuwa HBM Nigeria Plc Zai Samar Da Cigaba – Sarkin Fulanin Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe
Published: June 20, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe
Published: June 20, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A GombePublished: June 20, 2026 at 7:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar ‘yan uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqub El-Zakzaky (H) a jihar Gombe sun shiga rana ta uku na gudanar da zaman makokin Ashura, domin tunawa da shahadar Imam Hussain (AS) da iyalan gidan Manzon Allah (SAW) a filin Karbala, lamarin da ya faru a shekara ta 61 bayan hijira. A ranar ta uku, an…

Ci Gaba Da Karatu “Makokin Ashura: An Gudanar Da Taron Tunawa Da Aliyul Asghar A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya

Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
Published: June 12, 2026 at 10:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar
Published: June 12, 2026 at 10:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A NijarPublished: June 12, 2026 at 10:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta kafa sabuwar doka da ta haramta luwadi, madigo da kuma duk wata alaƙa ta aure tsakanin masu jinsi guda, tare da tanadar hukunci mai tsauri ga duk wanda aka samu da laifin karya dokar. Dokar, wadda shugaban ƙasar, Janar Abdourahamane Tiani, ya sanya wa hannu, ta tanadi tarar kuɗi har zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Masu Luwadi Na Fuskantar Tara Da Daurin Shekaru 20 A Nijar” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i

’Yar Kasuwa Ta Tsallake Rijiya Da Baya Bayan Hari Da Saurayinta Ya Kai Mata
Published: June 11, 2026 at 9:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ’Yar Kasuwa Ta Tsallake Rijiya Da Baya Bayan Hari Da Saurayinta Ya Kai Mata
Published: June 11, 2026 at 9:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
’Yar Kasuwa Ta Tsallake Rijiya Da Baya Bayan Hari Da Saurayinta Ya Kai MataPublished: June 11, 2026 at 9:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata ’yar kasuwa a jihar Gombe ta tsallake rijiya da baya bayan wani hari da ake zargin saurayinta ya kai mata da guduma a cikin gidanta da ke unguwar Pantami a birnin Gombe. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 2:00 na dare, lokacin da wanda ake zargin, Musa Adamu mai…

Ci Gaba Da Karatu “’Yar Kasuwa Ta Tsallake Rijiya Da Baya Bayan Hari Da Saurayinta Ya Kai Mata” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Tsaro

JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
Published: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
Published: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta DuniyaPublished: June 5, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Jewel Environmental Initiative (JEI) tare da haɗin gwiwar Jami’ar Jihar Gombe (GSU), shirin ACReSAL da Hukumar Kare Muhalli ta Jihar Gombe (GOSEPA), sun gudanar da aikin shuka itatuwa a wasu wurare a jihar Gombe domin bikin Ranar Muhalli ta Duniya ta shekarar 2026. An gudanar da aikin ne a Makarantar Firamare ta Liman Model…

Ci Gaba Da Karatu “JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Shirye-Shirye

Posts pagination

1 2 … 5 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ministan Tsaron Najeriya Badaru Yayi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand Kimiya
  • EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa Labarai
  • Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11 Najeriya
  • Mayakan RSF Sun Zafafa Kai Hare Hare Da Jirgi Maras Matuki A Sudan Labarai
  • Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari Afrika
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.