Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana da manyan masu zuba jari na duniya a birnin Paris na ƙasar Faransa, inda ya jaddada aniyar gwamnatin sa na tabbatar da gaskiya, adalci, da kuma kiyaye ka’idojin kashe kuɗi. Shugaban ya kuma bayyana dalilan da suka sa aka aiwatar da garambawul ga tattalin arziki cikin gaggawa. A yayin…
Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Gana Da Masu Zuba Jari A Birnin Paris” »

