Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika
Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran Afrika
Shugaban Majalisar Tarayyar Turai Yace Rasha Tana Cin Ribar Yakin Gabas Ta Tsakiya Afrika
Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
Maharan Bindiga Sun Kashe Mutane 12 Masu Hakar Ma’adanai A Jihar Filato Labarai

’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
Published: September 10, 2026 at 6:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
Published: September 10, 2026 at 6:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun ƘwayoyiPublished: September 10, 2026 at 6:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan jihar Gombe ta ce ta samu gagarumar nasara a ayyukan da take gudanarwa na yaƙi da garkuwa da mutane, ’yan bindiga, safarar miyagun ƙwayoyi da sauran laifuka a faɗin jihar. Rundunar ta ce a ranar 8 ga Satumba, 2026, da misalin ƙarfe takwas na safe, jami’an ’yan sanda, sojoji, Hukumar Tsaron Fararen…

Ci Gaba Da Karatu “’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19Published: September 10, 2026 at 3:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya rantsar da sabbin manyan  Sakatarorin guda 19, matakin da ya zama naɗe-naɗen Sakatarorin Dindindin mafi yawa da aka taɓa yi a lokaci guda a tarihin jihar. Yayin gudanar da bikin rantsarwar a Cibiyar Taro ta Ƙasa da Ƙasa da ke Gombe, gwamnan ya ce sabon naɗe-naɗen ya kawo…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa

CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
Published: September 10, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
Published: September 10, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027Published: September 10, 2026 at 11:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar “Charismatic Bishops Conference of Nigeria” (CBCN) ta bayyana goyon bayan ta ga Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu a babban zaɓen 2027. Shugaban CBCN, Archbishop Prof. Leonard Bature Kawas, shi ne ya bayyana matsayar ƙungiyar a ranar Laraba a Birnin Abuja, a lokacin da ake gudanar da babban taron Synod na 2026 na CBCN…

Ci Gaba Da Karatu “CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
Published: September 10, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
Published: September 10, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule MadakiPublished: September 10, 2026 at 10:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed Kauran Daular Usmaniyya, ya bayyana alhininsa kan rasuwar Malam Abdullahi Sule, wanda aka fi sani da “Madaki”, ma’aikacin ɗaukar hoto na ENG da ke aiki da tawagar manema labarai ta Gidan Gwamnatin jihar Bauchi. Malam Abdullahi Sule ya rasu ne a safiyar Alhamis, 10 ga Satumba, 2026, bayan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko
Published: September 10, 2026 at 6:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko
Published: September 10, 2026 at 6:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin FarkoPublished: September 10, 2026 at 6:00 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatan Babban Bankin Najeriya (CBN), reshen Gombe, sun gyara Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin farko da ke Wajari, a Ƙaramar Hukumar Yamaltu Deba ta jihar Gombe, a matsayin wani ɓangare na shirin tallafa wa al’umma na kamfanin, wato CSR. A cewar wata sanarwa da Jami’in Yaɗa Labarai na Ƙaramar Hukumar Yamaltu Deba, Comrade Babangida Umar Deba,…

Ci Gaba Da Karatu “Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe
Published: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe
Published: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A GombePublished: September 9, 2026 at 5:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da mata dubu shida daga sassan jihar Gombe ne suka halarci taron farko na Hadin Kan Mata da Ci Gaban Gombe, wanda Dr. Zainab Jamil Gwamna, matar ɗan takarar gwamnan jihar Gombe na jam’iyyar APC, Dr. Jamil Isyaku Gwamna, ta shirya. An gudanar da taron ne a APC Square da ke Gombe, ƙarƙashin taken…

Ci Gaba Da Karatu “Dr. Zainab Gwamna Ta Hada Mata Fiye Da 6,000 Domin Haɗin Kai Da Ci Gaba A Gombe” »

Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

NFF Ta Nada Eguavoen Kocin Rikon Kwarya Na Super Falcons
Published: September 8, 2026 at 11:44 PM | By: Bala Hassan

Posted on September 8, 2026 By Bala Hassan No Comments on NFF Ta Nada Eguavoen Kocin Rikon Kwarya Na Super Falcons
Published: September 8, 2026 at 11:44 PM | By: Bala Hassan
NFF Ta  Nada Eguavoen Kocin Rikon Kwarya Na Super FalconsPublished: September 8, 2026 at 11:44 PM | By: Bala Hassan

  Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya (NFF) ta naɗa tsohon kocin Super Eagles, Augustine Eguavoen, a matsayin kocin rikon kwarya na ƙungiyar mata ta Najeriya, Super Falcons. Eguavoen zai jagoranci Super Falcons a wasannin neman gurbin shiga Olympics na 2028, inda Najeriya za ta kara da Comoros a zagaye na biyu na gasar neman gurbin…

Ci Gaba Da Karatu “NFF Ta Nada Eguavoen Kocin Rikon Kwarya Na Super Falcons” »

Wasanni

Manchester United Na Cikin Manyan Kungiyoyi 10 Na Champions League
Published: September 8, 2026 at 7:56 PM | By: Bala Hassan

Posted on September 8, 2026 By Bala Hassan No Comments on Manchester United Na Cikin Manyan Kungiyoyi 10 Na Champions League
Published: September 8, 2026 at 7:56 PM | By: Bala Hassan
Manchester United Na Cikin Manyan Kungiyoyi 10 Na Champions LeaguePublished: September 8, 2026 at 7:56 PM | By: Bala Hassan

Kungiyar ta samu matsayi na 10 a jerin kungiyoyin da aka bayyana a matsayin mafi ƙarfi a gasar UEFA Champions League ta wannan kakar. Rahotanni sun bayyana cewa jaridar wasanni ta The Athletic ce ta fitar da wannan matsayi, inda Manchester United ta shiga cikin manyan kungiyoyi 10 da ake ganin suna da ƙarfi a…

Ci Gaba Da Karatu “Manchester United Na Cikin Manyan Kungiyoyi 10 Na Champions League” »

Wasanni

Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN
Published: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAANPublished: September 8, 2026 at 2:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yayin da manyan shugabannin harkokin kiwon lafiyar duniya ke taruwa a birnin Cape Town na Afirka ta Kudu domin halartar taron duniya karo na 18 kan lafiyar jama’a, shirin SARMAAN na Najeriya na samun yabo da kulawa saboda yadda yake aiwatar da manyan shirye-shiryen inganta lafiyar yara tare da tabbatar da tsaro da kuma sa…

Ci Gaba Da Karatu “Yara Miliyan 16 Sun Amfana Da Azithromycin A Karkashin Shirin SARMAAN” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

IMC Kaduna Ta Buƙaci Jama’a Su Fifita Haɗin Kai Da Zaman Lafiya
Published: September 8, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on September 8, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on IMC Kaduna Ta Buƙaci Jama’a Su Fifita Haɗin Kai Da Zaman Lafiya
Published: September 8, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
IMC Kaduna Ta Buƙaci Jama’a Su Fifita Haɗin Kai Da Zaman LafiyaPublished: September 8, 2026 at 8:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Cibiyar Sasanta Rikice-rikicen Addinai (IMC) Kaduna, tare da haɗin gwiwar Network of Peace Journalism, Rigar Yanchi, Community Peace Observers (CPOs), Kaduna Peace Justice Forum, da Conflict Mitigation and Management Regional Council (CMMRC), ta bayyana matuƙar damuwarta kan musayar kalamai, sharhin kafafen yaɗa labarai da kuma muhawarar jama’a da suka biyo bayan kalaman Ministan Tsaro, Janar…

Ci Gaba Da Karatu “IMC Kaduna Ta Buƙaci Jama’a Su Fifita Haɗin Kai Da Zaman Lafiya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

1 2 … 175 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Angano Gawar Wani Dan Myanmar A Arewacin New York Afrika
  • Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa Labarai
  • Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro Afrika
  • Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon Labarai
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland Wasanni
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Jihohin Arewaci Sun Kafa Asusun Yaki Da Ta’addanci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.