Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa Afrika
Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe Najeriya
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika
Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu Wasanni

Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
Published: April 13, 2026 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
Published: April 13, 2026 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan KayePublished: April 13, 2026 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon jagoran masu kishin ƙasa na Hungary, Viktor Orban, ya amince da shan kaye a jiya Lahadi bayan babbar nasarar zaɓe da sabuwar jam’iyyar adawa ta Tisza ta samu, lamarin da ya zama koma baya ga abokan hulɗarsa a Rasha da kuma Fadar White House ta Shugaban Amurka Donald Trump. Sakamakon zaɓen da aka samu…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye” »

Labarai, Sauran Duniya, Siyasa

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz TakunkumiPublished: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce a jiya Lahadi rundunar ruwan Amurka za ta fara kakabawa mashigar ruwa ta Hormuz takunkumi, lamarin da ke ƙara tsananta rikicin bayan tattaunawa mai tsawo da Iran ta kasa haifar da yarjejeniya don kawo ƙarshen yaƙin, tare da jefa yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu cikin haɗari. Rundunar Tsakiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Tsaro

Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin NajeriyaPublished: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana fargabar mutuwar aƙalla mutane 200 bayan jiragen yaƙin sojin Najeriya sun kai hari a wata kasuwar ƙauye yayin da suke bin mayaƙan ƙungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi a arewa maso gabashin ƙasar a daren Asabar, kamar yadda wani kansila na yankin da mazauna wurin suka bayyana a jiya Lahadi. Rundunar Sojin Sama ta Najeriya, yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar IranPublished: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron yace ya zanta da shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian, ya kuma jaddada masa muhimmancin lafa rikici yayin tattaunawar tsagaita wuta a Pakistan. Ba tabbacin ci gaba a tattaunawar sulhu A cikin mabanbantan rahotanni da kafafen yada labarai daga jami’ain a Amurka da Iran, ya nuna cewa kasashen biyu basuyi kusa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar PakistanPublished: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu tattaunawar sulhu daga Amurka da Iran sun gudanar da tattaunawa mafi muhimmanci a Pakistan domin yunkurin kawo Karshen yakin da suke tafkawa tsakanin su.Wannan itace tattaunawa mafi muhimmanci da aka taba yi tsakanin kasashen biyu tun bayan juyin juya hali na addini a Iran a shekarar 1979. Ana ci gaba da tattaunawar duk da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci
Published: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaciPublished: April 12, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotu a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja ta kama fiye da mutane 300 da alifin ta’addanci a ranar Jumu’a, a wani zaman kotu da aka shafe kwanaki hudu ana yi. An fara zaman sauraren karar a kotu ne ranar Talata, inda yawanci wadanda aka gurfanar suka amsa laifin da gwamnatin Najeriya ke tuhumar su…

Ci Gaba Da Karatu “Kotu A Najeriya Ta Kame Mutane Bisa Zargin Ta’addaci” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
Published: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar
Published: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban KasarPublished: April 12, 2026 at 8:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Djibouti Ismael Omar Guelleh ya sake lashe zaben kasar da aka gudanar a ranar Jumu’a da kaci 97.8 cikin dari na kuri’u, a cewar kafar yada labarai ta kasar a ranar Asabar. Wannan ya bashi damar sake rike ragamar mulkin kasar a karo na shida, inda Zai ci gaba da mulkin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ƙasar Djibouti Ya Sake Lashe Zaben Shugaban Kasar” »

Afrika, Labarai, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari
Published: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan YariPublished: April 11, 2026 at 7:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayya ta bayyana samun nasarar daure mutum 386 daga cikin mutum 508 da ake tuhuma da laifukan ta’addanci a wata gagarumar shari’ar bai daya da aka gudanar. Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin kasar , Lateef Fagbemi (SAN), ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai ranar Juma’a. Ya bayyana cewa, Adadin Wadanda Aka…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Tura Mutane 386 Gidan Yari” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu
Published: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa MugadishuPublished: April 11, 2026 at 11:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya jumma’a ne jirgin ruwa mai hakar mai daga Turkiyya mai suna Cagri Bey, ya isa gabar ruwa a Mogadishu, domin kaddamar da shirin hakar, wanda shine aikin hakar mai irinsa na farko da Somalia zata kaddamar na hako mai daga karkashin teku. Ministan makamashi na Turkiyya Alparslan Bayraktar, yace aikin wani sabon marra ne…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu” »

Afrika, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga
Published: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce GangaPublished: April 11, 2026 at 11:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin mai ya doshi dala dari kan ko wace gangar mai, saboda fargabar za’a fuskanci kassarawar mai daga Saudiyya, da kuma karancin mai da zai bi ta mashigin ruwa na Hormuz, duk da haka farashin man zai fadi sosai a farashinsa a mako mako, zuwa farashi da aka yi cikinsa cikin watan Yuni, ganin da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Mai Ya Doshi Dala 100 Kowacce Ganga” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Sauran Duniya

Posts pagination

1 2 … 138 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohon Jagoran Masu Kishin Kasa A Hungry Ya Amince Da Shan Kaye
  • Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
  • Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi Labarai
  • Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa! Afrika
  • Duk Da Rauni Daya Samu Sakamakon Hari Mojtaba Khameni Yafara Aiki Labarai
  • Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
  • Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai Sauran Duniya
  • Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran Afrika
  • Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.