Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Dakarun Operation Fansan Yamma sun ceto fararen hula 48 da aka yi garkuwa da su a jihar Zamfara bayan sun dakile wani hari da ‘yan ta’adda suka kai da sanyin safiyar Asabar a ƙauyen Magami da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda. A wata sanarwa da Mai Bayar da Bayanai na Rundunar Hadin Gwiwa ta Operation…
Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su” »

