Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa Afrika
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika

Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 14, 2025

A yau Alhamis, Amurka tayi barazanar zata rage tallafin da take baiwa Sudan ta kudu, muddin kasar bata janye abunda ta kira haramtacciyar haraji da kasar ta aza kan kayayyakin jinkai da ake aikawa ksar ba.

A cikin wata sanarwa na ba sai fa, daa aka yiwa lakabin “A daina cin zalin Amurka” cibiyar kula da harkokin Afirka ta Amurka, ta zargi Sudan ta kudu da tsawwala kudin haraji kan kayayyakin jinkai, tare da hana MDD tafiyar da ayyukan kiyaye zaman lafiya.

Amurka wacce a bana ta rage yawan tallafin da take baiwa kasashen ketare, itace kasar data fi ko wacce tallafawa Sudan ta kudu. Kasar mai mutane milan 12, yaki ya daidaita kasar tun bayann da ta sami ‘yancin kai daga Sudan a 2011.

Kasashe da suke bada tallafi, suna turjiya ga yunkurin hukumomn Sudan ta kudu na neman su karpi haraji kan tallafi da suke aikewa kasar.

Ministan kula da harkokin jinkai na Sudan ta kudu, bai maida martani nan take ba, da aka nemi jin ta bakinsa.

Ahalinda ake ciki kuma, Sudan ta kudu tace ta tura sojojinta zuwa makwabciyarta Sudan domin gadin rijiyoyin mai dake kan iyakokin kasashhen biyu, kamar yadda hafsan sojojin kasar ya fada yau Alhamis, kwanaki bayanda sojojin wucin gadi na Sudan da ake kira RSF suka bada sanarwar cewa sun kama yankin da rijiyoyin man suke.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Next Post: AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe.

Karin Labarai Masu Alaka

An Samu Nasarar Karbo Karin Yara 130 Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Ya Zamo Khalifan Sheikh Dahiru Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Kuɓutar da Yaro Daga Hannun Masu Garkuwa
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasashe Biyar Zasu Tura Sojoji Domin Ayyukan Wanzar Da Zaman Lafiya A Gaza Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero Afrika
  • Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
  • Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Najeriya
  • Iran Ta Rufe Sararin Samaniyar Ta Labarai
  • Trump: Zamu Kawo Zaman Lafiya A Fadin Duniya Amurka
  • Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.