Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika

Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi
Published: December 14, 2025 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci Majalisar Dokoki ta Kasa da ta fara aiki nan take kan kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, lamarin da ya kai batun gyaran kundin tsarin mulki zuwa wani muhimmin mataki.

Kudirin Kafa ‘Yan Sandan Jihohi na daga cikin kudirori 44 da ke gaban Majalisar Dattawa da Majalisar Wakilai, kuma ana sa ran za a kada kuri’a a kansu a wannan makon.


Idan sun tsallake Majalisar Tarayya, dole ne akalla kashi biyu bisa uku na Majalisun Dokokin Jihohi su amince kafin shugaban kasa ya sanya hannu su zama doka.

Masu sharhi na ganin yiwuwar kudirin ya zama doka, sakamakon tabarbarewar tsaro da kuma goyon bayan da Tinubu da gwamnonin jihohi da dama ke nunawa ga kafa ‘yan sandan jihohi

Najeriya

Post navigation

Previous Post: Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u
Next Post: Jirgin Sama Ya Fadi A Kano

Karin Labarai Masu Alaka

Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
Jam’iyar SDP Tana Gudanar Da Babban Taro A Bauchi Afrika
An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi Labarai
PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso Gabas Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Kasar Ghana Ya Soki Manufofin Gwamnatin Amurka Afrika
  • Tinubu Ya Nada Shugabannin Hukumar NERC Najeriya
  • Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • Muhawara Mai Zafi Tsakanin APC da ADC Shirye-Shirye
  • Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.