Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari
Published: January 4, 2026 at 5:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƴan Agajin Izala Sun Tsallake Rijiya da Baya a Hatsarin Mota a Hanyarsu Daga Bauchi

Ƴan agajin ƙungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah wa Iqamatis Sunnah (Izala) reshen Jihar Gombe sun tsallake rijiya da baya, bayan da motarsu ta yi hatsari a hanyar su ta dawowa daga jihar Bauchi, inda suka halarci Kamfin na ƴan agaji.

Rahotanni sun tabbatar da cewa babu asarar rai a hatsarin, sai dai wasu daga cikin su sun samu raunuka daban-daban kuma an garzaya da su zuwa asibiti domin samun kulawar gaggawa daga likitoci.

Shaidun gani da ido sun bayyana cewa jami’ai da masu agajin gaggawa sun kai ɗauki cikin hanzari, wanda ya taimaka matuƙa wajen rage illar da hatsarin zai iya haifarwa.

Shugabannin ƙungiyar da al’ummar yankin sun nuna godiyar su ga Allah Madaukakin Sarki bisa kare rayukan ƴan agajin, tare da yin addu’ar samun sauƙi cikin gaggawa ga waɗanda suka samu raunuka.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: Sojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga A Kano Da Katsina
Next Post: Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa

Karin Labarai Masu Alaka

Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaban Gwamnonin Arewa Ya Bukaci Musulmi Su Rungumi Tausayi Da Ƙaunar Juna Afrika
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato Afrika
Matatar Man Dangote Zata Wadatar Da Najeriya Da Makota Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71 Labarai
  • An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha Afrika
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu Afrika
  • An Kama Masu Fasa Kaurin Gawayi A Malawi Afrika
  • Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC Najeriya
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka Ta Saka Takunkumi Visa Ga Wasu ‘Yan Rwanda Afrika
  • Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.