Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi
Published: March 17, 2026 at 4:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi
Published: March 17, 2026 at 4:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar AzumiPublished: March 17, 2026 at 4:14 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun Alhamis 19 ga Maris da Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin ranakun hutun ƙasa domin bikin Ƙaramar Sallah (Eid-ul-Fitr). Sanarwar ta fito ne ta bakin Babbar Sakatare a Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida, Magdalene Ajani, wadda ta ce Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayar da umarnin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri
Published: March 17, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri
Published: March 17, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin MaiduguriPublished: March 17, 2026 at 10:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya, karkashin jagorancin Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ta yi Ala-wadai da harin bama-bamai da ya auku a birnin Maiduguri na jihar Borno, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da jikkatar mutane da dama. A cikin wata sanarwa da aka fitar ta bakin shugaban kungiyar, Inuwa Yahaya, gwamnonin sun bayyana harin…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya
Published: March 17, 2026 at 10:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya
Published: March 17, 2026 at 10:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar BirtaniyaPublished: March 17, 2026 at 10:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai bar Abuja ranar Talata domin kai ziyara ta ƙasa zuwa Kasar Burtaniya a matsayin baƙon King Charles III da Sarauniya Queen Camilla. Sanarwar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ya fitar ta ce Tinubu zai je tare da Uwargidan sa, Oluremi Tinubu, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
Published: March 17, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
Published: March 17, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro BornoPublished: March 17, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhininsa game da sabon harin ta’addanci da aka kai birnin Maiduguri na jihar Borno, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin bacin rai da ban takaici. Cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, 17 ga watan Maris, 2026, Shugaba Tinubu ya jajantawa mutanen da suka rasa…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya
Published: March 17, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya
Published: March 17, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A KenyaPublished: March 17, 2026 at 7:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin Lauyoyin gwamnati a kenya suka gurfanar da wani dan kasar gaban kotu kan zargin samarda kiyashi da nau’in su ga masu fasa korin irin wadan nan halittu, a kokarin da gwamnati take yi na hana fasa-korin wadan nan halittu daga kasar. A wani bayani da ta wallafa a dandalin X, ofishin Daraktan lauyoyin…

Ci Gaba Da Karatu “Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya” »

Afrika, Labarai

Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal
Published: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal
Published: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A SenegalPublished: March 17, 2026 at 7:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Senegal, masu goyon bayan a kafa dokoki masu tsanani kan ‘yan luwadi da madugo a kasar, sunyi musayar ra’ayi kan yadda za su kaddamar da gangami da neman goyon bayan jama’a da wata kungiya dake Amurka mai goyon bayan iyali irin na gargajiya, wacce take cewa luwadi barazana ce kan kiwon lafiyar jama’a, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Anfara Gangamin Kafa Dokoki Masu Tsanani Ga ‘Yan Luwadi A Senegal” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri
Published: March 17, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri
Published: March 17, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin MaiduguriPublished: March 17, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An ji karar wasu fashe fashe a birnin Maiduguri a daren jiya Litinin sakamakon wani hari da aka a birnin, wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutane da jikkata wadansu, kamar yadda gwamnatin jihar da mazauna birnin suka fada. Wasu feya-feyan video da suke yawo a dandalin sada zumunta sun nuna masu aikin agaji a wani asibiti…

Ci Gaba Da Karatu “Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon
Published: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon
Published: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji LebanonPublished: March 17, 2026 at 4:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen Canada, da Faransa, da Jamus, da Italiya, jiya Litinin sukayi kira cewa tilas Isra’ila ta kaucewa “matakin tura sojoji cikin Lebanon,” saboda zai haifarda mummunar sakamako kan zamantakewa, kamar yadda suka fada a cikin wata sanarwa ta hadin guiwa da suka fitar. An jefa Lebnnon cikin yakin na gabas ta tsakiya ne ranar 2…

Ci Gaba Da Karatu “An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran
Published: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 17, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran
Published: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen IranPublished: March 17, 2026 at 4:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasashen da suke yankin Gulf da farko ba su goyi bayan Amurka ta kai hari kan Iran ba, amma yanzu suna kira da Amurka kada ta dakatar da yakin, ta yadda zata kyale gwamnatin da take Tehran da zata ci gaba da barazana ga kadarorin mai da tattalin arzikin da suka dogara akan su, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba
Published: March 16, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 16, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba
Published: March 16, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran BaPublished: March 16, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta Kudu tace bata da wani dalili da zata yanke alaka da Iran, a cewar darakta janar na harkokin wajen kasar, bayan da aka ce sabon jakadan Amurka na kasar yace alakar Afirka ta Kudu da Iran zai iya kawo cikas wajen kyakkyawar alakar dake tsakanin kasar da Amurka A wata tattaunawa da…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Tace Bazata Yanke Alaka Da Iran Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Siyasa

Posts pagination

1 2 … 105 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutun Sallar Azumi
  • Kungiyar Gwamnonin Arewacin Najeriya Tayi Kakkausar Lafazi Game Da Harin Maiduguri
  • Tinubu, Akpabio da Ministoci 9 Zasu Tafi Ƙasar Birtaniya
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi Labarai
  • Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana Amurka
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
  • Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya Najeriya
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro
  • An Maka Wasu Jami’an Immigration A Kotu Bisa Zargin Rashin Da’a A Birtaniya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.