Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
Published: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
Published: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’uPublished: July 2, 2026 at 7:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci masu ruwa da tsaki a kamfanonin ɗab’i na Nijeriya da su rungumi haɗin kai, sasanci da haɗin gwiwa domin bunƙasa masana’antar tare da ƙara mata ƙarfin gogayya a matakin duniya. Ministan ya yi wannan kiran ne a ranar Talata a wurin Babban Taron…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
Published: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar JigawaPublished: July 2, 2026 at 5:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya buɗe taron Jigawa State Investment Summit 2026 da aka gudanar a Dutse, inda ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta ɗauki matakai masu wahala amma masu muhimmanci domin dawo da tattalin arzikin ƙasa kan turbar bunƙasa mai ɗorewa. A jawabin da ya…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
Published: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
Published: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar JigawaPublished: July 1, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ƙaddamar da wasu muhimman ayyuka a Hadejia ta Jihar Jigawa, wadanda suka da hada Cibiyar Fasaha ta Bola Ahmed Tinubu da Asibitin Wankin Ƙoda, Tituna da kuma Rumbum Tanada Abinci, domin bunƙasa ilimin fasahar zamani, ƙarfafa ayyukan kiwon lafiya, inganta hanyoyi da kuma tabbatar da wadatar abinci, daidai…

Ci Gaba Da Karatu “Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa” »

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
Published: July 1, 2026 at 5:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Posted on July 1, 2026July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
Published: July 1, 2026 at 5:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026
Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin ArewaPublished: July 1, 2026 at 5:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ƙaddamar da aikin gina babbar hanyar Akwanga–Jos–Bauchi–Gombe–Biu–Maiduguri, a wani mataki da gwamnatin tarayya ta ce zai inganta hanyoyin sufuri da bunƙasa tattalin arziki a sassan Arewacin Najeriya. An gudanar da bikin ƙaddamar da aikin ne a garin Akwanga na jihar Nasarawa, inda Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya

Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed
Published: July 1, 2026 at 3:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Posted on July 1, 2026July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed
Published: July 1, 2026 at 3:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026
Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku MohammedPublished: July 1, 2026 at 3:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Tawaga daga Gwamnatin Jihar Benue, ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Gwamnan jihar, tare da tawagar Ƙungiyar Makiyaya ta Najeriya (MACBAN) wadda Sakataren ƙungiyar na Kasa ya jagoranta, sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi Alhaji Ardo Risku Mohammed, tsohon Shugaban MACBAN na Jihar Benue. Tawagogin sun kai ziyarar ne domin jajanta wa iyalan marigayin, ‘yan uwansa da…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Uncategorized

An Tsaurara Tsaro Yayin Da Tehran Ke Shirin Karɓar Masu Jimamin Ayatollah Khamenei
Published: July 1, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Posted on July 1, 2026July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tsaurara Tsaro Yayin Da Tehran Ke Shirin Karɓar Masu Jimamin Ayatollah Khamenei
Published: July 1, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026
An Tsaurara Tsaro Yayin Da Tehran Ke Shirin Karɓar Masu Jimamin Ayatollah KhameneiPublished: July 1, 2026 at 11:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: July 1, 2026

Hotuna na farko sun bayyana daga filin sallar Imam Khomeini Mosalla da ke birnin Tehran, inda za a ajiye gawar jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, domin al’umma su yi masa bankwana kafin gudanar da jana’izarsa. Hotunan sun nuna yadda ake ci gaba da shirye-shirye a babban filin sallar, inda…

Ci Gaba Da Karatu “An Tsaurara Tsaro Yayin Da Tehran Ke Shirin Karɓar Masu Jimamin Ayatollah Khamenei” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya

NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati
Published: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati
Published: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan GwamnatiPublished: July 1, 2026 at 9:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta fara wani shirin horas da ma’aikatan gwamnati kan ƙwarewar fasahar zamani, a wani mataki na ƙara inganta ayyukan gwamnati ta hanyar amfani da fasahar sadarwa. Shirin horaswar, wanda Hukumar Fasahar Sadarwa da Tattalin Arziƙin Zamani ta Jihar Gombe (GOSIDEC) ta shirya tare da haɗin gwiwar Hukumar Bunƙasa Fasahar Sadarwa ta Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “NITDA Da GOSIDEC Sun Horar Da Ma’aikatan Gombe Don Inganta Ayyukan Gwamnati” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya

APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani
Published: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani
Published: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda GwaniPublished: July 1, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jam’iyyar APC ta cire tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, da wasu ‘yan takarar kujerar Sanata biyar daga cikin jerin sunayen ƙarshe da ta miƙa wa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC). Haka kuma, jam’iyyar ta cire tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Ondo, Gbenga Elegbeleye, tare da maye gurbin wasu ‘yan takarar…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Sauya Jerin ‘Yan Takararta Bayan Nazarin Ƙorafe-ƙorafen Zaɓen Fidda Gwani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso Gabas
Published: June 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso Gabas
Published: June 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso GabasPublished: June 30, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu ruwa da tsaki daga sassan yankin Arewa Maso Gabas sun yi kira da a ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da kuma aiwatar da shirye-shiryen zaman lafiya da suka haɗa kowa da kowa domin tabbatar da ci gaba mai ɗorewa a yankin. An yi wannan kira ne a yayin taron kwana biyu na North-East Peace Mission…

Ci Gaba Da Karatu “An Bukaci Matasa Su Taka Gagarumar Rawa Wajen Gina Zaman Lafiya A Arewa Maso Gabas” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Tsaro

NSCIA Ta Gargadi Gwamnati Kan Zargin Tauye Haƙƙin Musulmi
Published: June 30, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on June 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NSCIA Ta Gargadi Gwamnati Kan Zargin Tauye Haƙƙin Musulmi
Published: June 30, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NSCIA Ta Gargadi Gwamnati Kan Zargin Tauye Haƙƙin MusulmiPublished: June 30, 2026 at 4:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Ƙolin Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da hukumomin tsaro da su ɗauki matakan gaggawa domin magance abin da ta bayyana a matsayin hare-haren nuna wariya da kuma tauye haƙƙin Musulmi a sassa daban-daban na ƙasar nan. Majalisar ta bayyana cewa idan ba a ɗauki matakan da suka…

Ci Gaba Da Karatu “NSCIA Ta Gargadi Gwamnati Kan Zargin Tauye Haƙƙin Musulmi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

1 2 … 146 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Damke Wani Likita Da Ke Taimakawa ‘Yan-Ta’adda Najeriya
  • ‘Yan Agajin Izalar Jos Sunyi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100 Afrika
  • Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Bukukuwa Da Shakatawa Labarai
  • Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
  • Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco Afrika
  • Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC Siyasa
  • Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.