Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
Published: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’aniPublished: August 22, 2026 at 8:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Gombe a Arewa Maso Gabashin Najeriya ta yi alfahari tare da maraba da ’yarta, Maryam Ibrahim Dan’azumi, wadda ta zama zakarar gasar Alƙur’ani ta ƙasa da ƙasa ta Sarki Abdulaziz karo na 46 da aka gudanar a Makkah Kasar Saudi Arabia. Maryam ta wakilci Najeriya a rukunin haddar Alƙur’ani gaba ɗaya, karatu, Tajweed da…

Ci Gaba Da Karatu “Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sana'o'i, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027Published: August 22, 2026 at 7:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Gwamnan jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar Gombe ta Tsakiya, Muhammad Danjuma Goje, ya ce har yanzu yana cikin jam’iyyar APC, yana kuma tuntubar masu ruwa da tsaki kan makomar siyasarsa. Goje ya bayyana hakan ne a ranar Asabar a gidansa da ke Pantami, Gombe, lokacin da magoya bayansa da abokan siyasa suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa
Published: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa
Published: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai ƊorewaPublished: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan jihar Gombe ta ƙaddamar da wani gangamin yaƙi da daba ta siyasa da kuma ta kafafen sadarwar zamani, a matsayin wani ɓangare na bikin Ranar Matasa ta Duniya ta shekarar 2026. An gudanar da gangamin ne ƙarƙashin taken “Makomata Ta Fi Dabar Siyasa Da Ta Kafar Intanet Muhimmanci”, da nufin wayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin NajeriyaPublished: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya samu muƙamin Kodinetan Tattara Masu Ruwa da Tsaki na Yankin Arewa Maso Gabas a sabon Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasar Najeriya na Jam’iyyar APC na shekarar 2027. An bayyana naɗin Gwamna Inuwa Yahaya ne cikin jerin sunayen mambobin kwamitin da aka fitar ranar Asabar, 22 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye
Published: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye
Published: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da FunakayePublished: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Injiniya Dr. Usman Maijama’a Kallamu ya zama ɗan takarar jam’iyyar APC a zaɓen cike gurbin kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye. An gudanar da zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC ƙarƙashin jagorancin Shugaban Kwamitin Zaɓen, Dr. Habu Dahiru, Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Gombe, tare da halartar jami’an hukumomin…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu
Published: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu
Published: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen TinubuPublished: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shahararren ɗan wasan Kannywood kuma Darakta-Janar na National Film Corporation, Ali Nuhu, an nada shi a matsayin Mataimakin Darakta a kwamitin yaƙin neman zaɓen Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu. Ali Nuhu na daga cikin fitattun mutane biyu daga masana’antar Kannywood da aka nada a mukamai daban-daban a cikin kwamitin yaƙin neman zaɓen. Ana sa…

Ci Gaba Da Karatu “Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC
Published: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC
Published: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APCPublished: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasa na Jam’iyyar APC gabanin babban zaɓen 2027, inda ya naɗa tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul’aziz Yari, a matsayin Darakta Janar na kwamitin. A cewar sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Yaɗa Labarai da Dabarun Sadarwa, Bayo Onanuga,…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa
Published: August 22, 2026 at 1:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: August 22, 2026

Posted on August 22, 2026August 22, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa
Published: August 22, 2026 at 1:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: August 22, 2026

Sace Ni  Kan Hanyar Abuja Bai Sa Na Daina Bin Hanyar Ba-Alh. Ali Gantsa Shahararren dan siyasa Alhaji Ali Tukur Gantsa ya ce duk d fadawa tarkon barayin mutane kan hanyarsa zuwa Abuja ta ratsen Jere har Allah ya yi wa abokin tafiyarsa Alha.Abba Anas rasuwa, bai hana shi cigaba da bin hanyar ba “na…

Ci Gaba Da Karatu “Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu
Published: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu
Published: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar HutuPublished: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 25 ga Agustan 2026, a matsayin ranar hutu a Kasar domin bikin Maulidi wato zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW) Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da hakan a madadin Gwamnatin kasar inda ya taya Musulmi a Najeriya da sauran ƙasashen duniya murnar zagayowar ranar. Ministan…

Ci Gaba Da Karatu “Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa
Published: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa
Published: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da ƘasaPublished: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata matashiyar ’yar Najeriya daga jihar Gombe, Maryam Ibrahim Dan’azumi, ta zama gwarzuwar gasar karatun Alƙur’ani ta ƙasa da ƙasa ta King Abdulaziz karo na 46, wadda aka gudanar a birnin Makka na ƙasar Saudiyya. Maryam ta wakilci Najeriya a wannan gasa mai matuƙar daraja, inda ta fafata a rukuni na haddar Alƙur’ani gaba ɗaya,…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Posts pagination

1 2 … 155 Next

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya Afrika
  • An Zargi Babban Mai Gabatar Da Kara A Kotun Duniya Ta ICC Afrika
  • Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine Tsaro
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON Wasanni
  • ‘Yan Jaridar Gidan Gwamnatin Bauchi Sun Kammala Taron Horo Kan Fasahar Sadarwar Zamani Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.