Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni
Published: March 11, 2026 at 8:59 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Laraba, koriya ta arewa ta bayyana goyon bayanta ga jama’ar Iran dangane da zaben sabon shugaban addinin kasar, Mojtaba Ali Khameni, wanda aka zaba ranar Litinin, ya gaji mahaifinsa, wanda aka kashe a farkon fara yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila, kamar yadda wata kafar yada labaran kasar ta fada.

Haka nan ma’aikatar harkokin wajen Koriya ta arewan tace, da kakkausar lafazzi tayi Allah wadai da matakan zalunci na Amurka da Isra’ila kan afkawa Iran, wadda tace haramtacciya ce, mataki da koriya ta arewan take cewa, yana rusa zaman lafiya, da ruruta rashin tabbas a duk duniya, kamar yadda kamfanin dillancin labaran kasar ta fada.

Ahalinda ake ciki kuma, Koria ta arewa da China za su maido da zirga zirgar jirgin kasa tsakanin kasashen biyu, bayan shekaru shida, tun bayan bullar masassarar Covid 19 a shekara ta 2020. Jirgin farko daga Beijing zuwa Pyongyang zai tashi ne gobe alhamis idan Allah Ya kai mu, kuma tuni har tikiti yakare.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ukraine Ta Tura Tawagar Kwarerru Zuwa Kasashen Larabawan Domin Basu Kariya
Next Post: Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai

Karin Labarai Masu Alaka

Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru Afrika
Tattalin Arzikin Kasar Bahrain Ya Bunkasa Sakamakon Ruruwar Masu Yawon Bude Ido Labarai
Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su Labarai
Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari Tsaro
Ana Kokarin Kawo Karshen Matsalar Kashe Matafiya A Filato Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jam’iyar APC A Najeriya Ta Kaddamar Da Bada Shaidar Zama Dan Jam’iyyar Ta Na’ura Mai Kwakwalwa Siyasa
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
  • Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
  • Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki Afrika
  • Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia Tsaro
  • Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
  • Chadi Ta Sauyawa ‘Yan Gudun Hijira Matsuguni Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.