Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
Published: April 21, 2026 at 8:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An samu sabon bullar cutar COVID-19 a Najeriya.

A cewar Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN), an samu wannan lamari ne a jihar Cross River.

Yayin da yake magana a wani taron manema labarai a birnin Calabar ranar Talata, Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana cewa lamarin ya shafi wani ɗan ƙasar China, wanda ke aiki da kamfanin Lafarge, kuma ya shigo ƙasar a ranar 17 ga Maris kafin ya kamu da rashin lafiya.

Kwamishinan ya ƙara da cewa, yanayin lafiyar mutumin ya taɓarɓare a asibitin ofishinsa, lamarin da ya sa aka garzaya da shi zuwa Asibitin Koyarwa na Jami’ar Calabar (UCTH).

Ya bayyana cewa a UCTH, an ɗauki samfurinsa tare da bin duk ƙa’idoji, inda daga bisani aka tabbatar cewa yana ɗauke da alamomin cutar COVID-19.

Afrika, Kiwon Lafiya, Labarai, Najeriya

Post navigation

Previous Post: Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere

Karin Labarai Masu Alaka

Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni Afrika
Mayakan Boko Haram Da ISWAP Sun Kai Hari Cikin Dare Afrika
Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • An Samu Bullar Cutar COVID 19 A Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Filato Ta Sauke Hakimin Mushere
  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado Amurka
  • Manchester United Ta Sallami Ruben Amorim Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon Labarai
  • Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
  • Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba Afrika
  • Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
  • Gwamnatin Jihar Gombe Ta Haramta Sana’ar Bola Jari Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.