Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu
Published: January 2, 2026 at 12:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 2, 2026

Gwamnatin Venezuela tace ta saki karin mutane 88 wadanda ta tsare su bayan zanga zangar da ta biyo bayan zaben kasar da aka gudanar cikin watan yulin bara.

Wannan shine sake mutane masu yawa haka cikin ‘yan makonni, a dai dai lokacin da kasar take fuskantar karin matsin lamba daga Amurka kan gwamnatin shugaba Nicolas Maduro.

Wannan sakin mutane da gwamnatin tace tayi ranar daya ga watan nan na sabuwar shekara, biyo bayan sanarwa da gwamnatin ta bayar cewa ta saki mutane 99 ranar 26 ga watan Disamba, wanda ya kawo adadin wadanda gwamnatin tace ta saka zuwa 187.

Sai dai kungiyoyin rajin kare hakkin Bil’adama a kasar suna tababar yawan mutane da gwamnatin take ikirarin Cewa ta sake su.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu
Next Post: Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi

Karin Labarai Masu Alaka

An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
Majalisar Tarayya Ta Amince Da Mutane Uku A Matsayin Jakadun Kasashen Waje Labarai
Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna Afrika
Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta Labarai
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba Afrika
  • Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
  • Shugaba Trump Yace Tehran Tana Neman Kulla Alaka Da Washington Amurka
  • Wasan Hamayya (Istanbul Derby) Fenerbahçe Da Galatasaray 1-1 Labarai
  • Kungiyar ‘Yan Jarida Ta Najeriya Ta Tabbatar Da Kyautata Rayuwar Mambobin ta Labarai
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa Afrika
  • Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.