Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson
Published: February 24, 2026 at 11:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda a London sun kama tsohon jakadan Britaniya a Amurka Peter Mandelson ranar litinin, suna zarginsa da nuna rashin da’a yayinda yake rike da mukamin gwamnati, sakamakon mu’amalarsa da tsohon mai laifi ta lalata da mata da basu kosa ba, Jeffrey Epstein.

An kori Mandelson dan shekaru 72 akan mukaminsa na jakadan Britaniya a Amurka cikin watan Satumban bara, lokacin yana rike da daya daga cikin fitattun jakadanci fuskar difilomasiyya, sakamakon zurfin dangantakarsa da Jeffrey Epstein, da ya kara fitowa fili.

A farkon watan nan ne ‘Yansandan kasar suka fara bincike kan Mandelson, bayanda gwamnatin PM Keir Starmer ta mika mata bayanan mu’amalar Mandelson da Epstein.

Kama Mandelson yana nufin ‘Yansanda suna zargin an aikata laifi, ba hakan yana nufin an tabbatar da ya aikata laifi ba.

Amurka, Labarai, Najeriya

Post navigation

Previous Post: Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa
Next Post: Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Bawa Ukraine Tsaro Na Musamman Amurka
ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya Amurka
Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja Labarai
Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugabannin Darikar Anglican Sun Bada Sanarwar Kafa Sabuwar Majalisa Afrika
  • Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island Amurka
  • Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika
  • Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot. Wasanni
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi Afrika
  • Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya Afrika
  • Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.