Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon
Published: March 7, 2026 at 10:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

An kaiwa bataliyan sojojin Ghana da take aikin kiyaye zaman lafiya na MDD a Lebanon hari da makami mai linzami, har sojojin kasar 2 suka sami munanan raunuka, kamar yadda rundunar sojojin Ghana ta fada a cikin wani bayani data fitar.

An jefa Lebanon cikin yakin da ake yi a gabas ta tsakiya, bayanda Hezbollah ta jefa rokoki kan Isra’ila ranar litinin, wadda ya janyo wani sabon farmakin Isra’ila kan kasar.

Sanarwar da dakarun Ghana suka bayar, bai fayyace ko su wanene suka harba makami mai linzamin ba, sai dai tace ofishin jakadancinta a MDD ta bayyana rashin jin dadinta ga helkwatar MDD a New York.

Haka nan sanarwar tace baya ga sojojin da suka jikkata wani sojanta daya ya dimauce lokacinda harin ya aukawa wani ofishin sojojin wanda ya kone kurmus.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin
Next Post: Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya

Karin Labarai Masu Alaka

Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi Afrika
Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram Najeriya
China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
  • Najeriya Da Maroko Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Rasha: Zamu Ba Gwamnatin Venezuel Gudunmawa Sauran Duniya
  • CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya Wasanni
  • Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci Labarai
  • Hotunan Hawan Sallah A Masarautar Bauchi Afrika
  • Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.