Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin
Published: March 7, 2026 at 10:27 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Benin ’yan bindiga sun kashe sojoji 15 suka jikkata wasu biyar a wani sansanin soja dake arewacin kasar,kamar yadda wani Kakakin sojan kasar ya fada ranar Juma’a, yayinda tarzoma take kara bazuwa a kasashe da suke yammacin Afirka.

‘Yan Bindiga masu alaka da al-Qeada da ISIS suna ci gaba da kai hare hare akan iyakoki da dazukan da suke tsakanin jamhuriyar Nijar, da Benin da kuma Najeriya, sun mai da yankin a zaman fagen daga.

Wata kungiya mai alaka da al-Qeada da ake kira Jama’at Nusrat al-Islam wal-muslim ta dauki alhakin kai wannan hari a Benin, kunigyar tace ta kai harin ne a wani wuri da ake kira Kofouno dake arewacin Benin, a ranar Laraba.

Kakakin sojojin Benin kanal James Johnson, yace sojojin sun kashe akalla hudu daga cikin mayakan lokacin da suke gudu kan baburansu. Ya karyata ikirin da ‘yan binidgar suka yi cewa sansanin sojojin yana hanunsu.

Benin, bata cika magana kan tarzomar da ‘yan bindiga suke haddasawa a arewacin kasar ba, kodashike cikin watan Afrilun bara ta ce wannan kungiya ta ‘yan bindiga mai lakabin JNIM a takaice a wani hari da ta kai ta kashe sojoji kasar 54.

Afrika, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka Ta Saka Takunkumi Visa Ga Wasu ‘Yan Rwanda
Next Post: An Kaiwa Sojojin Ghana Hari A Lebanon

Karin Labarai Masu Alaka

Pantami Ya Bayyana Dalilin Mayar Da Zaben Sa Abuja Afrika
An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
Sojojin Kasar Isra’ila Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Hamas Labarai
Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe Afrika
Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar Labarai
  • NDLEA Ta Fara Binciken Kwakwaf Akan Wasu ‘Yan Mata Dake Kai Kwaya Gidan Yari Labarai
  • Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya Labarai
  • Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar Amurka
  • Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Hukumar Hana Yaduwar Cututtuka A Afirka Yace Akwai Rashin Fahimta A Tsakanin Kasashen Da Amurka Take Tallafawa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.