Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar
Published: February 16, 2026 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iskar guguwa mai karfi da aka yiwa lakabi da Gezani a kasar Madagascar ta yi sanadiyyar rayukan mutane 59, a makon da ya gabata, a cewar ofishin hukumar bada agajin gaggawa na kasar a yau Litinin.

Guguwar ta kuma sa mutane 16,428 sun rasa matsugunin su, mutane 804 sun samu raunuka yayin da kuma wasu mutane 15 suka bace. hukumar ta ce iftila’in guguwar ya Shafi mutane 423,986.

Guguwar da ake wa lakabi da Gezani dai ta far ma kasar ne, kwanaki 10 kacal bayan da wata guguwar da akai wa lakabi da Fytia ta yi sanadiyyar rayukan mutane 14, ta kuma sa fiye da mutane 31,000 suka rasa matsugunin su a cewar ofishin Majalisar Dinkin Duniya mai kula da agajin gaggawa.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
Next Post: Rundunar Sojin Najeriya Ta Dakile Harin ‘Yan Ta’adda A Jihar Borno

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Ukraine Ta Yabawa Tarayyar Turai Bisa Bata Tallafi Labarai
Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
Isra’ila Zata Karbi Mutanenta A Yankin Gaza Labarai
Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa Amurka
Kasashen Turai: Bazamu Yarda Da Dokar Harajin Trump Ba Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • CNG Ta Farfado Da Jarin Masu Adaidaita Sahu A Kaduna Afrika
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta Afrika
  • Akwai Bukatar Nazari Game Da Dangantakar Iran Da Kasashen Gulf Amurka
  • Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
  • Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu Wasanni
  • Hadakar Gwamnatin Najeriya Da Amurka Ne Suka Kai Hari Sokoto Najeriya
  • Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
  • An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.