Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa Afrika
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed Afrika

Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Published: March 31, 2026 at 9:02 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan tsaron Isra’ila ya fada ranar talata cewa, Isra’ila zata rusa dukkan gidaje da suke kauyuka da suke kan iyakarta da Lebanon, kuma mutane dubu dari shida da suka gudu daga muhallan su ba zata kale su koma gidajen su ba, har sai bani yahudun taga arewacin kasar ya sammu tsaro, yana mai alwashin cewa zata ragagarza yankin na Lebanon shigen irin abunda ta aiwatar a Gaza.

Isra’ila Katz ya sake nanata kudurin hukumomi da suke Tel-Aviv na kirkiro yankin da ta kira na tsaro a kudancin Lebanon daga kan iyakarta har zuwa kogin da ake kira Litani, da zarar ta kammala yaki da Iran.

Mutane fiye da milyan daya da dubu dari hudu ne suka rasa muhallan su a Lebanon, yayinda wasu dubu daya da dari biyu suka halaka, tun lokacin da Isra’ila ta kaddamar da hari kan kasar ranar biyu ga watan nan na Maris, sakamakon hari da Kungiyar Hesbollah ta auna kan kasar, zaman martani ko goyon bayan Iran a yaki da take yi da Amurka da Isra’ila.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa
Next Post: Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi

Karin Labarai Masu Alaka

Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai
Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
Kayan Jinya Da Ayyukan Kiwon Lafiya Suna Barazanar Karewa A Sudan Kiwon Lafiya
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu Sauran Duniya
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe Afrika
Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa
  • Gwamnatin Benue Da MACBAN Sun Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Ardo Risku Mohammed

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
  • Najeriya Da Amurka Sun Karfafa Alakar Tsaro Afrika
  • Mizanin Tattalin Arzikin Najeriya Na 2024 Ya Karu Da Kashi 3.84% Labarai
  • Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin Labarai
  • Bahagon Mancha Ya Buge Bahagon Maitakwasara Da Wasun Su! Nishadi
  • Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari Labarai
  • Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
  • Sama da mutane dubu 500 ne yanbindiga suka kora daga gidajensu a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.