Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin
Published: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na tura dakarun Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin domin tallafa wa kokarin dawo da zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki da aka yi.

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ne ya sanar da amincewar a zaman majalisar ranar Talata, inda ’yan majalisa suka kada kuri’a gaba ɗaya wajen goyon bayan Kudurin.

Akpabio ya ce matakin na da muhimmanci domin rashin kwanciyar hankali a kowace kasa makwabciya na iya haifar da barazana ga yankin sannan ya ce Najeriya na da alhakin tallafawa abokan ta na Kungiyar ECOWAS.

Idan za’a iya tunawa Shugaba Tinubu ya aike da wasikar neman izini ga majalisar domin tura sojoji zuwa Kasar Benin.

Labarai

Post navigation

Previous Post: ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma
Next Post: Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5

Karin Labarai Masu Alaka

Kotu A Kasar Tunisiya Ta Daure Wani Babban Dan Kasuwa Da Wasu ‘Yan Majalisa Afrika
Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha Labarai
An Bude Kamfanin Sarrafa Ma’adanai A Kasar Mozambique Labarai
Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
Amurka Tafara Yiwa Kasar Iraq Barazana Amurka
Azumin Ramadan Yahadu Da Azumin Lent Da Mabiya Addinin Kirista Sukeyi A Wannan Shekarar Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe
  • An Gudanar da Taron Kwana Biyu kan Tsarin Sa Ido da Tantance Ayyukan AGILE a Jihar Gombe 
  • Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutane 70 A Nairobi
  • Shugaban Amurka Yayi Watsi Da Tattaunawar Kawo Karshen Yaki Da Iran

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Da Haɗin Guiwar Gwamnatin Jihar Zamfara Suna Shirin Kawo Karshen Matsalar Tsaro A Jihar Rumbun Hotuna
  • Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa Amurka
  • FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026. Wasanni
  • Shirin: Lafiya Jari Ce 11.21.25 Kiwon Lafiya
  • An Kashe Mayakan Sakai 67 A Pakistan Sauran Duniya
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
  • Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.