Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Majalisun Najeriya Sun Amince Ta Karin Kasafin Kudi
Published: March 31, 2026 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, majalisun dokokin Najeriya suka amince da kari akan Kasafin kudin kasar zuwa Naira trillion 68 da milyan milya dari uku, wato dala bilyan 49 da milyan dubu 400, bayan da shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya bukaci wakilan su amince da canjin domin karfafa shirin da aka gabatar musu tun da farko cikin watan Disamba.

Shugaba Tinubu wanda yake cikin shekara ta uku da hawa kan karagar mulki, ya bullo da shirye shirye na yin garambawul ga tattalin arzikin kasar, da suka hada da janye tallafin mai dana makamashi masu tsada, da karya darajar kudin kasar, hade garambawul ga hanyoyin tara kudin haraji da zummar karfafa Kudaden shiga ga gwamnati.

A ranar 19 ga watan disemba ne shugaba Tinubu ya gabatarwa majalisa kasafin kudi na Naira trillion 58. 47, yana mai cewa zummar itace kara karfafa ci gaban tattalin arziki.

Ahalinda ake ciki kuma, wasu majiyoyi sun fadawa kamfanin dillanciin labarai na Reuters cewa, kamfanin mai na Najeriya NNPC ya kara mai da yake baiwa matatar mai ta Dangote zuwa jirage bakwai daga 5 da ya saba baiwa kamfanin cikin watannnin baya, sakamakon tashin farashin mai da yakin gabas ta tsakiya ya haddasa.

Afrika, Labarai, Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Next Post: Ministan Sufurin Najeriya Ya Ajiye Mukaminsa Domin Takarar Gwamna

Karin Labarai Masu Alaka

Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique Afrika
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Wasu Gwamnoni Shida Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kenya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kasar Rasha Afrika
Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026 Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
  • An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar Afrika
  • Yakin Gabas Ta Tsakiya Ya Kawo Cikas Ga Cinikin Nama A Kenya Afrika
  • Afirka Ta Kudu Da Kenya Sun Bayyana Yaudarar ‘Yan Kasashe Da Yawa Tare Da Sakasu Yaki Labarai
  • Kauran Bauchi: Muna Nan A PDP Daram! Siyasa
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Zata Mayarwa Amurka Martanin Harin Kharg Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.