Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran
Published: March 14, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trumo, jiya jumma’a, yace Amurka ta kai hari kan duk wani muradun soja a wani tsibirin kasar Iran da ake kira Kharg, wadda babban wurin jigilar kayayyaki zuwa ketare.

“Saboda dottaku, naki na lalata illahirin kayan ayyukan mai dake tsibirin,” Mr. Trump ya rubuta a shafinsa na Truth Social.

Amma idan Iran, ko wani ko wata kasa daban ta dauki mataki na katsalandan ga zirga zirgan jirage a mashigin ruwa na Hormuz, zan sake shawara.”

Sai dai kuma, mun sami labarin cewa, wani hari da Iran ta kai a wani sansanin jiragen sama na soja da ake kira Yerima Sultan dake Saudiyya ya lalata jiragen sama masu karawa jirage mai a sararin sama na Amurka guda biyar, kamar yadda jaridar Wall Street ta wallafa ranar Jumma’a, jaridar ta ambaci majiyoyi guda biyu dangane da wannan labari.

Jiragen da suka lalace sakamakon wani hari da makami mai linzami da Iran ta kai a cikin kwanakin nan, bai lalata su baki daya ba ana nan ana gyara su, kamar yadda Jaridar ta fada, kuma ta kara da cewa babu wanda ya mutu sakamakon harin.

Haka ma a Iraqi, an kaiwa wani jirgin ruwa na dakon mai na Amurka hari ranar laraba a gabar ruwan Iraqi, inda kananan jiragen ruwa da aka dankarawa nakiyoyi suka afkawa jirgin ruwa, nan da nan jirgin ruwa ya kama da wuta, ya zamanto ma’aikatan jirgin basu da isashen lokaci na tserewa, kamar yadda binciken farko da mai jirgin ruwa ya fada.

Jirgin mai suna SafeSea Vishnu mai cibiya a jihar New Jersey na Amurka, masu jirgin a cikin sanarwa da suka bayar suka ce “An kitsa kai harin ne da gangan,” masu jirgin suka fada bayan da suka zanta da ma’aikatan jirgin wadanda suka tsira.

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
Next Post: Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Kasar Benin Ta Nemi ‘Yan Kasa Su Kwantar Da Hankali Afrika
Shugaban Kare Hakkin Dan Adam Na Majalisar Dinkin Duniya Yace RSF Sun Aikata Zalunci Afrika
Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya Labarai
Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran Afrika
Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha Amurka
Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni
  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
  • Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hukumar CAC Zata Dakatar da POS Mara Rijista a Kasar Najeriya
  • Anyi Janazar ‘Yan Shi’a 33 Da Aka Kashe A Masallacin Juma’a Sauran Duniya
  • Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai Afrika
  • Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
  • Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.