Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani Afrika
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027 Afrika
  • Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa Afrika
  • Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye Afrika

Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran
Published: March 14, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trumo, jiya jumma’a, yace Amurka ta kai hari kan duk wani muradun soja a wani tsibirin kasar Iran da ake kira Kharg, wadda babban wurin jigilar kayayyaki zuwa ketare.

“Saboda dottaku, naki na lalata illahirin kayan ayyukan mai dake tsibirin,” Mr. Trump ya rubuta a shafinsa na Truth Social.

Amma idan Iran, ko wani ko wata kasa daban ta dauki mataki na katsalandan ga zirga zirgan jirage a mashigin ruwa na Hormuz, zan sake shawara.”

Sai dai kuma, mun sami labarin cewa, wani hari da Iran ta kai a wani sansanin jiragen sama na soja da ake kira Yerima Sultan dake Saudiyya ya lalata jiragen sama masu karawa jirage mai a sararin sama na Amurka guda biyar, kamar yadda jaridar Wall Street ta wallafa ranar Jumma’a, jaridar ta ambaci majiyoyi guda biyu dangane da wannan labari.

Jiragen da suka lalace sakamakon wani hari da makami mai linzami da Iran ta kai a cikin kwanakin nan, bai lalata su baki daya ba ana nan ana gyara su, kamar yadda Jaridar ta fada, kuma ta kara da cewa babu wanda ya mutu sakamakon harin.

Haka ma a Iraqi, an kaiwa wani jirgin ruwa na dakon mai na Amurka hari ranar laraba a gabar ruwan Iraqi, inda kananan jiragen ruwa da aka dankarawa nakiyoyi suka afkawa jirgin ruwa, nan da nan jirgin ruwa ya kama da wuta, ya zamanto ma’aikatan jirgin basu da isashen lokaci na tserewa, kamar yadda binciken farko da mai jirgin ruwa ya fada.

Jirgin mai suna SafeSea Vishnu mai cibiya a jihar New Jersey na Amurka, masu jirgin a cikin sanarwa da suka bayar suka ce “An kitsa kai harin ne da gangan,” masu jirgin suka fada bayan da suka zanta da ma’aikatan jirgin wadanda suka tsira.

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan
Next Post: Sabon Jagoran Addinin Iran Mojtaba Khameni Yaji Rauni Kuma Ya Nakasa

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan Labarai
Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu Afrika
Afirka Ta Kudu Zata Fuskanci Koma Baya A Bangaren Samar Da Ayyukanyi Afrika
An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson Amurka
Akalla Mutane 8 Sun Mutu Biyo Bayan Bindiga Da Wata Tanka Tayi Afrika
An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Magoya Bayan Liverpool Sun Bukaci Iraola Ya Ɗauki Mataki Mai Tsauri Kan Szoboszlai
  • Tottenham Tana Da Damar Ɗaukar Ɗan Wasan Gefe Na Chelsea, Mykhailo Mudryk.
  • Maryam Dan’azumi Ta Koma Gida Bayan Zama Gwarzuwar Gasar Alƙur’ani
  • Goje Yace Bai Sauya Sheka Ba, Yana Shawara Kan Makomar Siyasar 2027
  • Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Taron Sulhu Tsakanin Addinai Mabanbanta Na Arewacin Najeriya Labarai
  • Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
  • Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
  • Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua Najeriya
  • Dan Wasan Gaba Na Manchester United, Zirkzee Ya Amince Da Komawa Juventus Ko Napoli Wasanni
  • Mamakon Ruwan Sama Da Iska Ya Hallaka Mutane Uku A Jihar Yobe Labarai
  • Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan Labarai
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.