Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Rahoton Leken Asiri Yanuna Cewa Harin Amurka Bazai Samar Da Shugabanci A Iran Ba
Published: March 10, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani rahoton bayanan leken asiri na Amurka da aka rubuta shi jim kadan kafin Amurka da Isra’ila su far ma kasar Iran da hare-hare, ya cimma daidaito a kan cewa hare-haren sojan Amurka ba zasu iya kawo sauyin shugabanci a kasar ba.

Wasu majiyoyi biyu da suka ga wannan rahoton da hukumomin leken asirin Amurka karkashin inuwar Majalisar Ayyukan Leken Asiri ta kasa suka rubuta a cikin watan Fabrairu, sun ce rahoton ya tsayar da shawarar cewa kai hare-hare ta sama ko kuma jimawa ana kai wadannan hare-haren, zai yi wuya su haifar da sabuwar gwamnati a Iran.

Majiyoyin suka ce rahoton ya ce koda an kashe dukkan shugabannin kasar na yanzu, zai yi wuya a iya canja gwamnatin kasar.

Wannan bayanin, ya gurgunta ikirarin da gwamnatin shugaba Trump take yi cewa zata iya cimma burinta na kai farmakin kan Iran cikin kankanin lokaci.

Mutanen biyu, wadanda suka bukaci da a sakaye sunayensu sun fada ma kamfanin dillancin labaran Associated Press cewa hukumomin leken asirin na Amurka sun cimma daidaito kan cewa babu wasu ‘yan adawa dake da karfi ko hadin kan da zasu iya karbar mulki a kasar Iran ko da an kashe shugabannin kasar.

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Kasar Madagascar Ya Kori Prime Minista Da ‘Yan Majalisa
Next Post: Amurka Ta Jefa Makamin Tomahawk A Makarantar Yara Mata

Karin Labarai Masu Alaka

Hawan Durba A Fadar Sarkin Zazzau Afrika
Kungiyar Kwadago Ta NLC Ta Gudanar Da Zanga-Zanga Bisa Matsalar Tsaro Tsaro
Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Neman Zaman Lafiya Labarai
Hamas Ta Mika Ma Isra’ila Gawar Daya Daga Cikin Mutane Biyu Sauran Duniya
Darajar Kudin Afirka Ta Kudu Ya Tashi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A Kotu Najeriya
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi Afrika
  • Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale Afrika
  • Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki Afrika
  • Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai
  • Kotu A Birnin Tarayya Abuja Ta Bada Belin Tsohon Minista Abubakar Malami Najeriya
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Da Fararen Hula A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • Hawan Nasarawa A Jihar Kano Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.