Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki,

Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki harda tsohon Shugaban Kasar Ahmadi Najad aka shiga fargaba akan yadda zata kasance da Kuma yadda yakin zai shafi Sauran kasashen duniya,

Tsohon jakadan Najeriya a Kasar Afrika ta Kudu Ambasada Ahmed Musa Ibeto yace ko shakka babu Wannan yaki zai shafi kasashen Afrika Musamman Najeriya ta fuskar tattalin Arziki saboda haka akwai bukatar karatun ta natsu.

Dr. Abubakar kawu Hassan Malami ne a kwalejin ilimi ta Ummaru sanda Ahmadu dake Birnin Minna yace lamarin ba karamin bala’i bane domin kuwa ya shafi Addini kai tsaye.

A yanzu dai lokaci ne yayi da sauran kasahen larabawa dake gabas ta tsakiya suyima kansu karatun ta natsu akan abinda yake faruwa da kasar ta irin da abaya kasar Amurka tayi Amfani da ita wajan tarwatsa kasar Iraqi wannan shine ra’ayin Dr. Ishaka Ibrahim na kwalejin ilimi ta jihar Neja.

Ayanzu dai masanan siyasar duniya na Ganin Koba komi Shugaban Amurka ya Fara cimma maradunsa na biyawa yahudawa Bukata kamar yadda ya dauko alkawari tunda farko kamar yadda Ambasada Ahmed Musa Ibeto ya bayyana.

Ayanzu dai kallo ya Koma gabas ta tsakiya ayayin da ake ci gaba da luguden wuta tsakanin kasar ta Iran da Isra’ela da kuma uwargijiyar Kasar yahudun Wato Amurka.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/YAKIN-IRAN2-3-2026.mp3
Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Next Post: Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci Kiwon Lafiya
Sojojin Amurka Sunfara Isowa Gabas Ta Tsakiya Amurka
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
Kasar Saudiya Zata Cika Azumi Talatin Kimiya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba Afrika
  • Wani Abu Ya Fashe A Ofishin Jakadancin Amurka Dake Kasar Norway Afrika
  • Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali Najeriya
  • APC Ta Yi Babban Taron Amincewa Da Shugabannin Jam’iyyar Ba Hamayya Najeriya
  • Wani Jirgi Yayi Saukar Angulu Ba Shiri Najeriya
  • Kotun Amurka Tana Tuhumar Wani Dan Jarida Amurka
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.