Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika

Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Published: March 2, 2026 at 8:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu da ake zargin mayakan ‘yan tawaye na AFC da M23 ne sun kara kai hari filin jirgin sama na Kisangani dake Jamhuriyar Demokradiyar Congo da jiragen sama marasa matuki na drone, a cewar Jami’an yankin a ranar Litinin. Kisangani ya kasance birni me muhimmanci a arewa maso gabashin Congo, kuma yana da tazara daga inda ake fafata fada a gabashin kasar.

A farkon watan Fabrairu ne kungiyar ‘yan tawaye na AFC da M23, wanda masana a Majalisar Dinkin Duniya suka ce suna samun goyon baya daga Rwanda, suka kai harin a filin jirgin saman na Kisangani da jiragen drone.

AFC da M23 na rike da madafun ikon wasu yankuna a gabashin Congo, bayan hare-hare da suka kai shekarar data gabata, inda suka kwace muhimman biranen Goma da Bukavu. Kasar Rwanda ta musanta marawa ‘yan tawayen baya.

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka
Next Post: Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana

Karin Labarai Masu Alaka

Fiye Da Mutane 10 Sun Mutu A Hatsarin Hanyar Kano Labarai
Kungiyar EU Zata Taimakawa Somalia Da Kudade Labarai
Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Wani Kauye A Jihar Sakkwato Tsaro
An Kaddamar Da Rigakafin Cutar HIV AIDS A Kasar Zimbabwe Kimiya
Zamu Hada Kai Mu Yaki Cutar Shan’inna (Polio) Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
  • Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
  • Nuhu Ribadu Ya Mika Yara 130 Da Aka Kubutar Ga Gwamna Bago Tsaro
  • Ankara Kai Wani Harin Bom Birnin Maiduguri Afrika
  • An Gudanar Da Tiyatar Ido Kyauta A Gombe Afrika
  • Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.