Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika

Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya
Published: December 19, 2025 at 9:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin man fetur ya tashi ranar Jumu’a, akwai yiwuwar faduwarsa mako na biyu a jere saboda hasashen samar da shi da yawa, da kuma yiwuwar samar da yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Rasha da Ukraine, ya kawar da dar-dar din da aka shiga na matsalar da ka iya aukuwa biyo bayan sarkafawa jiragen dakon man Venezuela takunkumi.

Farashin mai a kamfani Brent Crude Futures ya tashi da kobo 52, ko Kashi 0.87 cikin dari, inda ko wacce gangar mai ta tashi kan dala 60.34, yayin da kuma kamfanin West Texas Intermediate Crude ya karu da kobo 51 ko kashi 0.9 cikin dari, inda ko wacce gangar mai ta tashi kan dala 56.66.

Masu bincike na hasashen cewa za’a samu mai me yawa a fadin duniya shekara me zuwa, wanda ya samu bunkasa daga kasashe masu arzikin man fetur na OPEC, da kungiyoyin samar da man, bugu da kari kuma daga Amurka da sauran masu sarrafa shi.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan
Next Post: Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Ta Bukaci Rwanda Ta Daina Marawa ‘Yan Tawayen M23 Baya

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Da Iran Sun Cimma Yarjejeniya Tsagaita Wuta Na Makonni Afrika
Birtaniya Zata Fara Raba Rigakafin Allurar Cutar Sankara Kimiya
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano Afrika
Harkar Zirga Zirgar Jiragen Sama Ya Bunkasa A Kenya Afrika
Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanci Labarai
Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar Labarai
  • Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Borno Tsaro
  • Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya Amurka
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Asabar 11.15.2025 Rediyo
  • Amurka Zata Bada Gudumawar Kudi Dala Bilyan 10 Ga Ayyukan Kwamitin Wanzar Da Zaman Lafiyan Amurka
  • Jirgin Ruwa Ya Kife A Yammacin Kasar Gambiya Labarai
  • Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai
  • An Bude Makarantu A Najeriya Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.