Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Wani Jami’in Iran Yace Amurka Taso Kanta A Tattaunawar Tsagaita Wuta
Published: March 27, 2026 at 6:16 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani babban jami’in Iran ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Alhamis cewa matsayar da Amurka ta gabatar na tsaida yakin da ake tafkawa tsakanin sun so kan su da yawa, kuma babu adalci a cikin sa. Jami’in ya jaddada cewa har yanzu akwai kofar tattaunarwa sulhu ta diplomasiyya, duk da cewa a yanzu babu wani shiri na hakika kan tattaunawar wanzar da zaman lafiya.

Jami’in yace manyan jami’an Iran da kuma wakilin jagoran koli na kasar sun yi nazarin kudurin da aka gabatarwa fadar gwamnatin Tehran ta hannun Pakistan sosai a ranar Laraba.

Kudurin da Amurka ta bayar a cewar jami’in bai kunshi mafi karancin abubuwan da ake bukata don cimma nasara ba, kuma a tsarin sa Amurka da Isra’ila kadai zai yiwa amfani, inda yace idan fadar Washington zata fuskanci abinda ya dace za’a iya samun budewar hanyar warware rikicin.

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kasar India Ta Sayi Iskar Gas Daga Iran
Next Post: Shugaban Amurka Yace Zayyi Wahala A Cimma Yarjejeniya Tsakanin Isra’ila, Amurka Da Iran

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Tinubu Ya Turawa Majalisa Sunayen Mutane Biyun Da Zasu Shugabanci Sashin Albarkatun Mai Labarai
Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
Tinubu: Sojojin Mu Sun Yi Rawar Gani Don Kare Demokuraɗiyya A Jamhuriyar Binin Labarai
‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin Afrika
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya Sauran Duniya

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
  • Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Ya Roki Rasha Ta Taimakawa Kasar Afrika
  • MDD: Fiye Da Farar Hula Metan 200 Suka Mutu A Sudan Afrika
  • Channels TV: Ta Yi Rashin Hazikin Dan Jarida Mr Khani Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Menene Illar Yada Labaran Karya A Kafofin Sada Zumunta Na Zamani Labarai
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • Guguwa Mai Karfi Ta Raunata Dubban Mutane A Madagascar Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.