Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar China Tana Cigaba Da Nuna Fin Karfi Ga Kasar Taiwan
Published: December 29, 2025 at 11:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

China ta zurfafa wajen nuna fin karfi ga Taiwan ranar Litinin ta hanyar nuna karfin ikon da take da shi na hana tsibirin samun taimako daga waje, a wani yaki da ke barazana ga kudurin Taipei, fadar gwamnatin ta Taiwan na kare kan ta.

Dakarun kasar China na Eastern Theater Command sun ce sun aika sojoji, jiragen yaki na ruwa da na sama da kuma manyan bindigogi domin zagaye tsibirin da ke gudanar da mulki na demokradiyya, inda zasu kai hare-hare a ruwa da kan kasa domin su toshe manyan tasoshin ruwa na Taiwan.

Za’a ci gaba da kai hare-haren da zai kutsa cikin yankuna bakwai, da hukumar kula da tsaron ruwa ta China ta zayyana har zuwa ranar Talata.

Wannan samame ya kasance mafi girma izuwa yanzu, kuma an yi shi a yankuna mafi kusa da Taiwan ba kamar na baya ba.

Dakarun sun ce za’a kai samamen ne zuwa yankuna 5 kawai.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Anyi Rashin ‘Yan Jarida 6 A Jihar Gombe Sakamakon Hatsarin Mota
Next Post: Mutane Biyu Sun Rasa Rayukansu A Hatsarin Da Ya Rutsa Da Antothy Joshua

Karin Labarai Masu Alaka

Zanga-Zangar Adawa Da Harin Amurka Da Isra’ila Ya Zamo Tarzoma A Pakistani Afrika
Dakarun Pakistan Da Afghanistan Sunyi Arrangama Labarai
Addini Ko Kabilanci Basu Da Gurbi Cikin Ta’addanci Labarai
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
Kasar China Ta Daina Bada Bashi Da Dalar Amurka Sai Da Kudin Kasar Yuan Labarai
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Yace Rahoton Kasashe Biyar Akan Rasha Yana Dauke Da Damuwa Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ukraine Takai Hari Wajen Kera Makami Mai Linzami A Rasha Labarai
  • Jama’ar Kasar Iran Sun Bayyana Goyon Baya Ga Ayatollah Mojtaba Khameni Afrika
  • An Shirya Taron Horas Da Matasa Gabanin Wasan Motsa Jiki 2025 Wasanni
  • An Kama Tsohon Jakadan Birtaniya A Amurka Peter Mandelson Amurka
  • Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola Labarai
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Farmaki ‘Yan Bindiga Da Dama A Jihar Zamfara Labarai
  • Najeriya Na ƙoƙarin Shiga Gasar Cin Kofin Duniya 2026 Ta Barauniyar Hanya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.