Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai
Published: December 17, 2025 at 9:41 PM | By: Bala Hassan

Hukumomi a Afirka ta kudu sun fada yau laraba cewa jami’an kasar sun kama ‘yan kasar kenya su bakwai kuma zasu tusa keyar su domin suna aiki ba bisa ka’ida wajen cikewa Amurka takardun bakin haure ‘yan kasar wadanda suke da burin zuwa Amurka da zama.

Jami’an shige da fice na Amukr biyu suna daga cikin wadanda aka kama na wani dan lokaci amma aka sake su, a lokacinda suka gudanar da aikin a jiya talata, kamar yadda wani jami’in hukumar shige da fice na Amurk da wani da yake da masaniya gameda lamarin suka shaidawa kamfanin dillanciin labarai na Reuters, bisa sharadin za’a sakaya sunayen su.

Hukumar shige da fice na Amurka bata maida martani nan da nan ba da aka nemi jin ta bakinta. Sai dai wani jami’in ma’aikatar harkokin wajen Amurka yace Amurka ba zata lamunta da wannan wannan mataki ba. Gwamnatin shugaba Trump tana da burin kwaso farar bata ‘yan Afirka ta kudu zuwa Amurka karkashin wani shiri data fara a shekaran nan, kan zargin cewa ana nuna musu wariyar launin fata. Gwamnatin Afirka ta kudu ta karyata wannan zargi da kakkausar lafazi.

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi
Next Post: Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami

Karin Labarai Masu Alaka

2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Allah Ya Yiwa Shahararren Dan Jarida Saleh Shehu Ashaka Rasuwa Labarai
An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Iran Zata Sassauta Shirin Nukiliya Tsakaninta Da Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Afrika
  • Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
  • Kasar Belarus Zata Taffawa Jamhuriyar Nijar Afrika
  • Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
  • Bayan Shafe Shekaru Hudu A Mulki Sarkin Hausawan Ibadan Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO Labarai
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.