Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar
Published: January 30, 2026 at 8:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Afirka ta kudu ta bukaci mataimakin jakadan Isra’ila da ya fice daga kasar cikin sa’o’i 72 ranar Jumu’a, inda ta zarge shi da laifin kassara alakar dake tsakanin kasashen biyu a sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta yana batanci ga shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, abinda ya sabawa ka’idar diplomasiyya.

Ma’aikatar harkokin kasashen waje ta kasar Afrika ta Kudu ta ce zata kori Ariel Seidman na ofishin jakadancin Isra’ila a kasar, kuma bata maraba da shi a kasar ta.

Seidman shi ne jakadan Isra’ila dake da mukami mafi girma a kasar Afirka ta Kudu tun bayan da Isra’ila ta dawo da jakadan ta gida daga kasar a shekarar 2023.

Awanni bayan nan itama Isra’ila ta mai da martani, ta wallafa a shafin ta na X cewa ta kori babban jakadan Afrika ta Kudu, Shaun Edward Byneveldt daga kasar ta, ta kuma umarci shi ya bar kasar cikin sa’o’i 72.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar
Next Post: Shugaba Donald Trump Ya Nada Shugaban Bankin Tarayya

Karin Labarai Masu Alaka

Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika
Gwamnatin Najeriya Ta Horar Da Matasa Sama 7,000 A Matsayin Masu Tsaron Daji Labarai
Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kungiyar Mata Manoma A Najeriya Ta Raba Kyautar Abinci A Gombe
  • Ambaliyar Ruwa Yayi Ajalin Mutane A Nairobi
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina
  • Iran Ta Tsagaita Kai Hare Hare Makwabta
  • Shugaban Amurka Ya Ya Bukaci Iran Ta Mika Wuya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka Amurka
  • Gwamna Kefas Na Jihar Taraba Ya Karbi Shaidar Jam’iyar APC Siyasa
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi Afrika
  • Tattalin Arzikin Kasar Congo Ya Bunkasa Labarai
  • Rundunar Hadinkan Saudiya Tayi Ikirarin Mayar Da Martani Ga ‘Yan Aware Labarai
  • CAF Ta Dakatar Da Kocin Senegal Pape Thiaw Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai
  • Jihar Kano Tayi Rashin ‘Yan Majalisu Biyu Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.