Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Shugaba Trump Yace Zai Dakatar Da Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran
Published: March 27, 2026 at 8:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da cewa zai dage kai hari kan cibiyar makamashi ta kasar Iran har zuwa kwanaki 10, kamar yadda fadar gwamnatin Tehran ta bukata, kuma yace tattaunawa da Iran na tafiya yadda ake so, duk da cewa jami’an Iran sun yi watsi da kudurin da aka gabatar na kawo karshen yaki, suna mai cewa akwai bangaranci, kuma babu adalci a ciki.

Yakin yayi sanadiyyar dubbannan rayuka, kuma yayi illa ga tattalin arzikin duniya, inda farashin makamashi ya tashi tun bayan da Amurka da Isra’ila suka farwa Iran da yaki, a ranar 28 ga Watan Fabrairu, bayan an kasa cimma yarjejeniya a tattaunawa kan shirin nukiliya na Iran.

A jiya Alhamis ne, yayin tattaunawa da majalisar ministoci a fadar White House, Trump yayi barazanar karin matsin lamba ga Iran idan bata cimma yarjejeniya ba, kafin daga baya ya wallafa a shafin sada zumunta cewa zai dakata kaiwa cibiyar makamashi ta Iran zuwa kwanaki 10.

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA
Next Post: Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar

Karin Labarai Masu Alaka

Tsananta Hukunci Ga Masu Fyade Kan Takaita Cin Zarafin Yara Labarai
Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya Amurka
Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon Labarai
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini Afrika
Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida Amurka
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kasar Colombia Tare Da Amurka Zasu Fitar Da Man Venezuela Labarai
  • Kasar China Ta Sauka Daga Ragamar Bada Bashi Labarai
  • Akwai Nasara A Tattaunawar Da Akeyi Tsakanin Iran Da Amurka Afrika
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Indiya Da Brazil Sun Kulla Yarjejeniyar Cinikayya Afrika
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe Afrika
  • Ganduje: Mun Janye Shirin Kafa Hisbah Mai Zaman Kanta A Kano Najeriya
  • Shahararren Dan Dambe Anthony Joshua Yayi Hatsarin Mota A Jihar Ogun Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.