Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry
Published: December 31, 2025 at 5:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakamakon wacin gadi da aka bayar na zaben shugaban kasa a Guinea-Conakry ya nuna cewa madugun juyin mulki Mamady Doumbouya, shine ya lashe zaben da gagarumin rinjaye

Sakamakon na wucin gadi da aka sanar ranar talata ya nuna cewa Doumbouya ya samu kusan kashi 87 daga cikin 100 na kuri’un da aka jefa ran 28 ga watan nan na Disamba, rinjayen da ya sa ba ma sai an sake zaben fitar da gwani ba.

Kotun kolin kasar tana da kwanaki 8 domin tabbatarwa ko kin tabbatar da wannan sakamako idan an samu wanda zai kalubalance shi.

Da ma dai ana sa ran Doumbouya zai lashe wannan zabe da zai ba shi wa’adin shekaru 7 a kan kujerar shugabancin kasar.

Tsarin mulki na farko da aka bayar a kasar Guinea Conakry a bayan juyin mulkin Doumbouya na 2021, ya haramtawa shugabannin sojoji tsayawa takara a zaben, amma a watan Satumba an gudanar da kuri’ar raba gardama a kan wani tsarin mulkin wanda yayi watsi da wannan tanadi.

Kasar Guinea-Conakry ta fi kowace kasa a duniya arzikin karfen goran ruwa da kuma bakin karfe.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025
Next Post: Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen

Karin Labarai Masu Alaka

Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
Ukraine Zata Sayi Iskar Gas Daga Mozambique Afrika
Sojojin Amurka Sun Kutsa Cikin Kasar Iran Labarai
Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC Labarai
Kasar Tanzaniya Zata Gina Babban Tashar Iskar Gas Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja Najeriya
  • Amurkawa Suna Turuwa Zuwa Kasar Faransa Duk Da Rashin Jituwa A Tsakanin Kasashen Amurka
  • Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
  • Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe” Labarai
  • ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayin Shanu Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.