Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry
Published: December 31, 2025 at 5:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sakamakon wacin gadi da aka bayar na zaben shugaban kasa a Guinea-Conakry ya nuna cewa madugun juyin mulki Mamady Doumbouya, shine ya lashe zaben da gagarumin rinjaye

Sakamakon na wucin gadi da aka sanar ranar talata ya nuna cewa Doumbouya ya samu kusan kashi 87 daga cikin 100 na kuri’un da aka jefa ran 28 ga watan nan na Disamba, rinjayen da ya sa ba ma sai an sake zaben fitar da gwani ba.

Kotun kolin kasar tana da kwanaki 8 domin tabbatarwa ko kin tabbatar da wannan sakamako idan an samu wanda zai kalubalance shi.

Da ma dai ana sa ran Doumbouya zai lashe wannan zabe da zai ba shi wa’adin shekaru 7 a kan kujerar shugabancin kasar.

Tsarin mulki na farko da aka bayar a kasar Guinea Conakry a bayan juyin mulkin Doumbouya na 2021, ya haramtawa shugabannin sojoji tsayawa takara a zaben, amma a watan Satumba an gudanar da kuri’ar raba gardama a kan wani tsarin mulkin wanda yayi watsi da wannan tanadi.

Kasar Guinea-Conakry ta fi kowace kasa a duniya arzikin karfen goran ruwa da kuma bakin karfe.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025
Next Post: Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto Labarai
An Kaddamar Da Jigilar Maniyyata Aikin Hajji A Abuja Afrika
Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe Labarai
Tattalin Arzikin Najeriya Ya Farfardo Bisa Samun Wasu Sauye Sauye Labarai
Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba Afrika
Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Emmanuel Macron: Yakamata Wani Sashi Ya Rika Takawa Wani Sashi Birki A Tsarin Demokradiya Amurka Amurka
  • Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu Siyasa
  • Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Wasanni
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
  • Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
  • Ukraine Da Syria Zasuyi Haɗin Gwiwar Tsaro Labarai
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.